• English
  • Business News
Monday, November 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Babu Baraka Tsakanina Da Gwamna Sule – AlMakura

by Sulaiman
2 years ago
Almakura

Tsohon Gwamnan jihar Nasarawa, Umaru Tanko Al-Makura, ya kawo karshen yamadidin da ake ta yadawa da cewa akwai rashin jituwa da rikici a tsakaninsa da magajinsa wato Gwamna Abdullahi Sule.

 

Al-Makura, wanda kuma tsohon Sanata ne da ya wakilci mazabar Nasarawa ta kudu a majalisar dattawa, ya misalta batun da cewa kwanzon kurege ne.

  • Kotu Ta Ki Tsawaita Umarnin Hana Gurfanar Da Hudu Ari

Sanata Al-Makura ya shugabanci jihar Nasarawa ne tun daga shekarar 2011 kana ya mika mulki ga Sule a ranar 29 ga watan Mayun 2019.

 

LABARAI MASU NASABA

Kano Ta Amince Da Naira Biliyan 8.2 Don Ayyukan ilimi, Samar Da Ruwa, Da Makamashi

Kwankwaso Ya Gargaɗi Trump Kan Barazana Ga Nijeriya

Ya ce, masu yada batun barakar, kawai wasu marasa kishi ne da karfi da yaji suke son hada fitina a tsakinsa da magajinsa Gwamna Sule.

 

Ya warware batun ne a lokacin da ke gamawa da ‘yan jarida a wata ziyarar kashin kai da ya kai wa Gwamna Sule a gidan gwamnatin Nasarawa da ke Abuja a ranar Laraba.

 

Ya ce: “Jita-jita shi ne man da ke kara rura siyasa. Idan babu jita-jita da tsegumi, zai zama ba mu buga siyasa ke nan.

 

“Akwai wasu mutanen da sun kware a kimtsa rudani a siyasance, da kuma gutsuri-tsomen suke neman gindin zama a jikin masu mulki.”

 

Tsohon Gwamnan ta ce shi da Gwamna sun fahimci kansu kuma suna tafiyar da siyasarsu ta yadda ba za su bai wa masu kokarin farraka tsakaninsu dama ba, ya kara da cewa ta hanyar yin aiki a tsakaninsu tare za su bada gudunmawar su wajen cigaban jihar Nasarawa.

 

Ya kuma yaba da salon mulkin Gwamna Sule tare da cewa jihar ta samu ayyukan bunkasa a karkashin gwamnati mai ci.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kano
Manyan Labarai

Kano Ta Amince Da Naira Biliyan 8.2 Don Ayyukan ilimi, Samar Da Ruwa, Da Makamashi

November 3, 2025
Kwankwaso Ya Gargaɗi Trump Kan Barazana Ga Nijeriya
Manyan Labarai

Kwankwaso Ya Gargaɗi Trump Kan Barazana Ga Nijeriya

November 2, 2025
Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba
Manyan Labarai

Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

November 2, 2025
Next Post
Manyan Jami’an Sin Sun Gana Da Tsohon Sakataren Harkokin Wajen Amurka Henry Kissinger

Manyan Jami’an Sin Sun Gana Da Tsohon Sakataren Harkokin Wajen Amurka Henry Kissinger

LABARAI MASU NASABA

Kano

Kano Ta Amince Da Naira Biliyan 8.2 Don Ayyukan ilimi, Samar Da Ruwa, Da Makamashi

November 3, 2025
Kwankwaso Ya Gargaɗi Trump Kan Barazana Ga Nijeriya

Kwankwaso Ya Gargaɗi Trump Kan Barazana Ga Nijeriya

November 2, 2025
Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

November 2, 2025
Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar

Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar

November 2, 2025
Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba

Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba

November 2, 2025
Ziyarar Shugaba Xi A Koriya Ta Kudu Ta Bude Babin Yaukaka Hadin Gwiwar Yankin Asiya Da Fasifik

Ziyarar Shugaba Xi A Koriya Ta Kudu Ta Bude Babin Yaukaka Hadin Gwiwar Yankin Asiya Da Fasifik

November 2, 2025
Yadda Za Ku Hada Fab Biskit

Yadda Za Ku Hada Fab Biskit

November 2, 2025
Kano Pillars Ta Koma Matsayi Na 20 Bayan Shan Kashi A Hannun Enyimba

Kano Pillars Ta Koma Matsayi Na 20 Bayan Shan Kashi A Hannun Enyimba

November 2, 2025
Wolves Ta Kori Da Kocinta Vitor Pereira Sakamakon Rashin Nasara

Wolves Ta Kori Da Kocinta Vitor Pereira Sakamakon Rashin Nasara

November 2, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

2027: Yadda Gwamnoni Suka Yi Fatali Da Mataimakansu Wajen Zaɓo Waɗanda Za Su Gaje Su

November 2, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.