• English
  • Business News
Friday, October 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Babu Nasara Ga ’Yan Awaren Taiwan

by CMG Hausa
3 years ago
Taiwan

Bisa dukkanin shaidu da dalilai na zahiri, ’yan a waren yankin Taiwan na kasar Sin, da masu mara musu baya daga ’yan siyasar kasashen yamma, ba su da wani buri da ya wuce jefa Taiwan cikin yanayi na rudani. 

Lura da hakan ne ma ya sanya mahukuntan kasar Sin dukufa matuka, wajen yin aiki kafada da kafada da masu burin ci gaban tsibirin Taiwan, wajen shawo kan duk wasu batutuwan da suka shafi sake dinkuwar yankin da babban yankin kasar Sin cikin lumana.

  • Wani Mutum Ya Yanke Marainansa Yana Barci, Ya Dauka Nama Ne A Ghana

Ko shakka babu, aiwatar da wannan manufa ta hanyar nacewa salon kasa daya tsarin mulki biyu, shi ne mataki mafi dacewa na dinkuwar kasar Sin cikin ruwan sanyi, amma kuma duk da haka, ya kamata masu son gurgunta wannan manufa su san cewa, gwamnatin kasar Sin ba za ta bar duk wata kafa ta cimma nasarar ’yan a ware ba.

Bisa goyon bayan daukacin al’ummun kasar Sin, da kudurorin MDD masu nasaba da hakan, da ma goyon bayan sauran sassan kasa da kasa, batun dinkuwar yankin Taiwan na da tushe na dokar kasar Sin, da ma dokokin cudanyar kasa da kasa.

Kaza lika bangarorin da suka ki amincewa da hakan, suna kokari ne na tsoma baki cikin harkokin gidan kasar Sin, da yunkurin gurgunta moriyar kasar da ikon mulkin kanta.

LABARAI MASU NASABA

An Kebe Ranar 25 Ga Oktoba A Matsayin Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

Sin Ta Saka Burikan Da Za Ta Cika A Shekaru 5 Masu Zuwa

Sanin hakan ne kuma ya sanya gwamnatin kasar Sin ta shirya tsaf, domin tunkarar duk wani shiri na amfani da batun Taiwan, don tsoma baki cikin harkokin cikin gidan kasar. Hakan tamkar kashedi ne, da jan kunnen masu ganin za su iya keta hurumin ikon mulkin kai na kasar Sin. Domin kuwa Sin na da ikon amfani da dukkanin hanyoyi mafiya dacewa, na kare kai daga barazanar makiya.

Bahaushe kan ce “Idan kunne ya ji jiki ya tsira”, wato dai bayanai da mahukuntan kasar Sin ke fitarwa, da matakai na zahiri da gwamnatin kasar ke dauka, na tabbatar da cewa, ’yan a waren yankin Taiwan, da masu mara musu baya daga ’yan siyasar kasashen yamma, ba za su taba yin nasarar cimma mummunar manufar su ba! (Saminu Hassan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Kebe Ranar 25 Ga Oktoba A Matsayin Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan
Daga Birnin Sin

An Kebe Ranar 25 Ga Oktoba A Matsayin Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

October 24, 2025
Sin Ta Saka Burikan Da Za Ta Cika A Shekaru 5 Masu Zuwa
Daga Birnin Sin

Sin Ta Saka Burikan Da Za Ta Cika A Shekaru 5 Masu Zuwa

October 24, 2025
An Shirya Harba Kumbon Shenzhou-21 A Kwanan Nan
Daga Birnin Sin

An Shirya Harba Kumbon Shenzhou-21 A Kwanan Nan

October 24, 2025
Next Post
Xi Jinping Ya Yi Rangadin Aiki A Birnin Shenyang

Xi Jinping Ya Yi Rangadin Aiki A Birnin Shenyang

LABARAI MASU NASABA

Ba Zan Kwatanta Matsayina Da Na Sarkin Bauchi Ba – Sabon Sarkin Duguri

Ba Zan Kwatanta Matsayina Da Na Sarkin Bauchi Ba – Sabon Sarkin Duguri

October 24, 2025
Gwamnatin Kaduna Ta Gano Ma’adanin Zinari Da Tagulla Da Za Su Haɓaka Tattalin Arziƙin Jihar

Gwamnatin Kaduna Ta Gano Ma’adanin Zinari Da Tagulla Da Za Su Haɓaka Tattalin Arziƙin Jihar

October 24, 2025
An Kebe Ranar 25 Ga Oktoba A Matsayin Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

An Kebe Ranar 25 Ga Oktoba A Matsayin Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

October 24, 2025

Gwamnatin Katsina Ta Ƙara Samar Da Dakarun Tsaro 200 Domin Maganace Ta’addanci

October 24, 2025
Sin Ta Saka Burikan Da Za Ta Cika A Shekaru 5 Masu Zuwa

Sin Ta Saka Burikan Da Za Ta Cika A Shekaru 5 Masu Zuwa

October 24, 2025
Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta

Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta

October 24, 2025
An Shirya Harba Kumbon Shenzhou-21 A Kwanan Nan

An Shirya Harba Kumbon Shenzhou-21 A Kwanan Nan

October 24, 2025
Shugaba Xi Ya Jagoranci Zaman Jin Ra’ayoyin Wadanda Ba ‘Yan JKS Ba Game Da Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15 

Shugaba Xi Ya Jagoranci Zaman Jin Ra’ayoyin Wadanda Ba ‘Yan JKS Ba Game Da Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15 

October 24, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

Gwamnan Bauchi Ya Naɗa Yayansa A Matsayin Sabon Sarkin Duguri

October 24, 2025
Gombe Ta Ƙulla Yarjejeniya Da Rano Air Don Fara Jigila Tsakanin Abuja Zuwa Gombe

Gombe Ta Ƙulla Yarjejeniya Da Rano Air Don Fara Jigila Tsakanin Abuja Zuwa Gombe

October 24, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.