ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Badakalar Biliyan 1.3: EFCC Ta Maka Sule Lamido Da Wasu A Kotun Koli

by Sadiq
3 years ago
Sule Lamido

Hukumar Yaki da Yi Wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC), ta kai karar tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido da dansa, Mustapha Lamido kotun koli a ranar 25 ga Yuli, 2023 daga Kotun daukaka kara ta Abuja.

An gurfanar da tsohon gwamnan tare da ‘ya’yansa biyu, Aminu da Mustapha, Aminu Wada Abubakar, da kamfanoninsu, Bamaina Holdings Ltd da Speeds International Ltd a gaban mai shari’a Ijeoma Ojukwu na babbar kotun tarayya da ke Abuja kan tuhume-tuhume 37 na halasta kudaden haram da ya kai Naira biliyan 1.35.

  • Masu Zanga-zanga Sun Karya Kofar Majalisar Wakilai Kan Cire Tallafin Man Fetur
  • An Karrama Kwanturola James Sunday Da Lambar Yabo Ta Zaman Lafiya

An zargi Lamido da cin zarafi a matsayinsa na gwamna tsakanin 2007 zuwa 2015 tare da karkatar da wasu makudan kudade da ya karba daga kamfanonin da gwamnatin jihar Jigawa ta ba shi kwangila a karkashinsa.

ADVERTISEMENT

Shari’ar da ta fara a shekarar 2015, hukumar ta kira shaidu sama da 16 kafin ta rufe kararta.

Sai dai mai shari’a Ojukwu, ya yi watsi da batun, kuma ya amince da maganar da EFCC ta gabatar na cewa Lamido da sauran wadanda ake kara su amsa tare da umarce su kare kansu.

LABARAI MASU NASABA

Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu

Ba Zan Iya Jure Halayen El-Rufai Ba Shi Yasa Na Fice Daga ADC – Salihu Lukman

Lamido ya garzaya kotun daukaka kara inda ya ki amincewa da tuhumar da ake masa.

Kotun daukaka kara ta yanke hukuncin ne a ranar 25 ga watan Yuli, inda ta ce karar da wadanda ake kara suka shigar bai dace ba, ta yi watsi da tuhumar da ake yi musu, sannan ta sallami tsohon gwamnan da dansa.

Sai dai a cikin sanarwar daukaka kara da aka shigar a kotun koli mai dauke da kwanan watan 31 ga watan Yuli, 2023, EFCC na neman kotun kolin da ta yi watsi da dukkan hukuncin da kotun daukaka kara ta yanke tare da ba da umarnin a dawo da karar zuwa kotun koli.

MASU ALAKA

Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu
Manyan Labarai

Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu

July 16, 2026
Gwamnatin Tarayya Na Biyan Tallafin Man Fetur A Asirce – El-Rufai
Siyasa

Ba Zan Iya Jure Halayen El-Rufai Ba Shi Yasa Na Fice Daga ADC – Salihu Lukman

July 16, 2026
M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin  Mataimakinsa
Manyan Labarai

M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin Mataimakinsa

July 16, 2026
Next Post
Tsohon Shugaban Kasar Ivory Coast, Konan Bedie, Ya Rasu

Tsohon Shugaban Kasar Ivory Coast, Konan Bedie, Ya Rasu

LABARAI MASU NASABA

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

July 16, 2026
Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 16, 2026
Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara

Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara

July 16, 2026
Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

July 16, 2026
Tasirin Da Sabbin Hare-haren Amurka Da Iran Za Su Iya Haifarwa Duniya

Tasirin Da Sabbin Hare-haren Amurka Da Iran Za Su Iya Haifarwa Duniya

July 16, 2026
Sin Na Kokarin Sanya Ci Gaban Fasaha Ya Inganta Bunkasa Da Wadatar Dan Adam

Sin Na Kokarin Sanya Ci Gaban Fasaha Ya Inganta Bunkasa Da Wadatar Dan Adam

July 16, 2026
Tinubu Ya Miƙa Wa Shettima Takardar Tabbatar Da Shi Abokin Takararsa A Zaɓen 2027

Tinubu Ya Miƙa Wa Shettima Takardar Tabbatar Da Shi Abokin Takararsa A Zaɓen 2027

July 16, 2026
Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan

July 16, 2026
Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu

Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu

July 16, 2026
An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Kungiyar Hadin Gwiwar Fasahar AI Ta Duniya A Shanghai

An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Kungiyar Hadin Gwiwar Fasahar AI Ta Duniya A Shanghai

July 16, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.