• Leadership Hausa
Sunday, June 4, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ban Damu Da Hadakar PDP Da Sauran Jam’iyyu Ba -Uba Sani

by Abubakar Abba
3 months ago
in Labarai
0
Ban Damu Da Hadakar PDP Da Sauran Jam’iyyu Ba -Uba Sani
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sanata mai wakiltar mazabar Kaduna ta Tsakiya kuma dan takarar gwaman Jihar Kaduna a jam’iyyar APC, Sanata Uba Sani, ya shelanta cewa bai damu da mubayi’ar da sauran jam’iyyun adawa a jihar suka yi wa abokin takararsa na jam’iyyar PDP, Alh. Isa Ashiru Kudan ba.

Ya sanar da hakan ne a hirarsa da gidan talabijin na Arise, inda ya yi ikirarin cewa, jamiyyun da suka yiwa Ashiru mubayi’a ba wasu sannnu bane a jihar.

  • Gwamnatin Sin Ta Ba Da Tallafin Hatsi Ga Saliyo
  • Kotun Koli Ta Umarci INEC Ta Maye Sunan Shekarau Da Hanga

Jamiyyu tara ne dai suka yiwa Ashiru mubayi’a wadanda suka hada da, YPP, AA, APM, APA, APGA, NRM, AP, ADP da da kuma ZLP.

Jamiyyun sun bayyana bara’ar su takarar shugabanni musulmai biyu, inda suka ce, tafiyar za ta raba kan addinai a jihar.

Uba ya ce, mutanen Kaduna na da wayo kuma kansu ya waye haka suna sane da yadda siyasar jihar ke tafiya, inda ya kara da cewa, masu jefa kuri’a a jihar za su fita domin zaba ta a matsayin gwamnan su domin suna sane da irin ayyukan ci gaba da na kawo a jihar da la a mazabata a matsayin sanata.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Na Ganawa Da TUC Kan Cire Tallafin Mai

Hajjin Bana: Adadin Alhazan Nijeriya A Saudiyya A Yanzun Ya kai 24,324 

Uba ya ce, alummar jihar Kaduna sun san Ashiru ya yi zaman majalisar wakilai har na tsawon shekaru takwas, inda kuma alummar suke sane cewa duk tsawon wannan shekaru takwas din, babu wani kuduri daya da Ashiru ya taba daukar nauyi a gaban majalisar wakilai.

Uba ya ce, da wannan ne ya sa nace ban damu da mubayi’ar da jamiyyun suka yiwa Ashiru ba.

—

Tags: APCAshiruHadakaKadunaPDPUba Sani
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Sin Ta Ba Da Tallafin Hatsi Ga Saliyo

Next Post

Jami’in Najeriya: Inganta Samun Wadata Tare Zai Samar Da Karin Kuzari Ga Ci Gaban Kasar Sin

Related

Gwamnatin Tarayya Na Ganawa Da TUC Kan Cire Tallafin Mai
Labarai

Gwamnatin Tarayya Na Ganawa Da TUC Kan Cire Tallafin Mai

1 min ago
Hajjin Bana: Adadin Alhazan Nijeriya A Saudiyya A Yanzun Ya kai 24,324 
Labarai

Hajjin Bana: Adadin Alhazan Nijeriya A Saudiyya A Yanzun Ya kai 24,324 

1 hour ago
Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 
Labarai

Gwamna Yusuf Ya Kori Jami’an Cibiyar Alhazan Kananan Hukumomi 44 Na Jihar Kano

2 hours ago
Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli
Labarai

Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

5 hours ago
Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano
Manyan Labarai

Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

6 hours ago
Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu
Manyan Labarai

Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

12 hours ago
Next Post
Jami’in Najeriya: Inganta Samun Wadata Tare Zai Samar Da Karin Kuzari Ga Ci Gaban Kasar Sin

Jami'in Najeriya: Inganta Samun Wadata Tare Zai Samar Da Karin Kuzari Ga Ci Gaban Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Na Ganawa Da TUC Kan Cire Tallafin Mai

Gwamnatin Tarayya Na Ganawa Da TUC Kan Cire Tallafin Mai

June 4, 2023
‘Yan Sama Jannati Na Kumbon Shenzhou-15 Sun Dawo Beijing

‘Yan Sama Jannati Na Kumbon Shenzhou-15 Sun Dawo Beijing

June 4, 2023
Hajjin Bana: Adadin Alhazan Nijeriya A Saudiyya A Yanzun Ya kai 24,324 

Hajjin Bana: Adadin Alhazan Nijeriya A Saudiyya A Yanzun Ya kai 24,324 

June 4, 2023
Tawagar Sojin Injiniya Ta Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Kasar Sin Ta Tallafawa Kongo Kinshasa Ta Fuskar Aikin Ceto

Tawagar Sojin Injiniya Ta Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Kasar Sin Ta Tallafawa Kongo Kinshasa Ta Fuskar Aikin Ceto

June 4, 2023
Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

Gwamna Yusuf Ya Kori Jami’an Cibiyar Alhazan Kananan Hukumomi 44 Na Jihar Kano

June 4, 2023
Me Ya Sa BRICS Ke Kara Samun Karbuwa Daga Kasashen Duniya

Me Ya Sa BRICS Ke Kara Samun Karbuwa Daga Kasashen Duniya

June 4, 2023
Sana’ar Kwalliya

Sana’ar Kwalliya

June 4, 2023
Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

June 4, 2023
Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

June 4, 2023
Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

June 4, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.