• English
  • Business News
Tuesday, August 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bani Da Wani Buri A Yanzu Da Ya Wuce In Ganni A Dakin Mijina – Khadija Muhammad

by Rabilu Sanusi Bena and Sulaiman
10 months ago
in Nishadi
0
Bani Da Wani Buri A Yanzu Da Ya Wuce In Ganni A Dakin Mijina – Khadija Muhammad
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A daidai lokacin da wasu suke yayata maganar cewa jarumai mata a masana’antar Kannywood basu fiye son zaman aure ba, Jaruma Khadija Muhammad ta karyata wannan zance kwata-kwata inda ta tabbatar da cewar wannan magana sam babu kamshin gaskiya a cikinta domin kuwa a halin yanzu bata da wani buri da ya wuce ta yi aure ta kuma tare a gidan mijinta.

 

Jarumar ta yi wannan jawabi ne a wata hira da ta yi da BBC a cikin shirinsu na daga bakin mai ita inda ta bayyana batutuwa da dama da suka dangance ta,kama daga karatunta shigowarta masana’antar Kannywood da sauransu.

  • Lokaci Ya Yi Da Za A Samar Da Sabon Tsarin Mulki – Babban Limamin Coci
  • Gbemisola Yusuf: Daga Sayar Da Ruwa A Filin Wasa Na Agege Zuwa Alkaliyar Wasa

Jaruma Khadija ta ce ita haifaffiyar garin Kano ce a unguwar Kabuga,anan Kabuga ta yi karatun Firamare da Sakandire kafin ta wuce makarantar gaba da Sakandire ta Usman Danfodiyo Unibersity da ke da reshe a Kwalejin Ilimi ta Jihar Kano, ta kuma bayyana cewar ta taba yin aure amma yanzu ba su tare da mijin nata.

 

Labarai Masu Nasaba

Samun KuÉ—i Ya Fi Samun ÆŠaukaka Wahala A Kannywood -Baba SadiÆ™

Ban Yi Danasanin Shiga Harkar Fim Ba – Baba Ƙarami

Da ake tambayarta a kan ta yaya ta shigo harkar fim, jarumar mai shekaru 30 ta bayyana cewar akwai da dama daga cikin yan unguwarsu ta Kabuga da suke cikin wannan harka ta Kannywood hakan yasa suke yawan shigowa Kabuga domin daukar fina finansu, da haka ne har sha’awar shiga wannan harka ta kama ta har ta nemi shawarar yan uwa da abokan arziki, bayan ta tuntubi gida sai aka amince mata ta fara fim, indata fara fitowa a wani shiri mai suna Dr Bahijja.

 

Tun daga wannan lokacin Khadija ta fito a manya manyan fina finai a masana’antar ta Kannywood da suka hada da Alaka, Gidan Sarauta da sauransu inda ta bayyana fim din A Duniya da ta fito a matsayin wanda tafi so domin kuwa anan aka fi saninta in ji ta,amma a halin yanzu bata da wani buri da ya wuce tayi aure ta tare a dakin mijinta.

 

Daga karshe Khadija ta bayyana cewar akwai bukatar jarumai da mahukunta a wannan masana’antar ta Kannywood su samu hadin kai wanda shi kadai ne abinda zai samarwa masana’antar cigaba mai dorewa,inda ta tabbatar da cewa a duk wata tafiya wadda babu hadin kai a tsakanin wadanda suke cikinta babu ta yadda za’a yi wannan tafiya ta ci gaba domin kuwa hadin kai shi ne kashin bayan ci gaban kowace irin tafiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KannywoodTaurarin Mata
ShareTweetSendShare
Previous Post

Hare-haren ‘Yan Bindiga A Sahel Sun Jefa Shugabannin Soji Cikin Zulumi

Next Post

An Saki Daruruwan Fursunoni Daga Gidan Yarin Jamhuriyar Congo Saboda Rashin Lafiya

Related

Samun KuÉ—i Ya Fi Samun ÆŠaukaka Wahala A Kannywood -Baba SadiÆ™
Nishadi

Samun KuÉ—i Ya Fi Samun ÆŠaukaka Wahala A Kannywood -Baba SadiÆ™

2 days ago
Ban Yi Danasanin Shiga Harkar Fim Ba – Baba Ƙarami
Nishadi

Ban Yi Danasanin Shiga Harkar Fim Ba – Baba Ƙarami

2 days ago
Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa
Nishadi

Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

1 week ago
Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa
Nishadi

Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa

3 weeks ago
Zan Dade Ban Manta Da Mahaifinmu Ba -Abba Sadau
Nishadi

Zan Dade Ban Manta Da Mahaifinmu Ba -Abba Sadau

1 month ago
Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi
Nishadi

Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi

1 month ago
Next Post
An Saki Daruruwan Fursunoni Daga Gidan Yarin Jamhuriyar Congo Saboda Rashin Lafiya

An Saki Daruruwan Fursunoni Daga Gidan Yarin Jamhuriyar Congo Saboda Rashin Lafiya

LABARAI MASU NASABA

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

August 4, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

August 4, 2025
Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

August 4, 2025
Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

August 4, 2025
Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 

Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 

August 4, 2025
Xi Jinping Ya Ba Da Muhimmin Umarnin Jin Ra’ayoyin Masu Amfani Da Intanet Kan Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15

Xi Jinping Ya Ba Da Muhimmin Umarnin Jin Ra’ayoyin Masu Amfani Da Intanet Kan Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15

August 4, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

August 4, 2025
Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe

Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe

August 4, 2025
Kwamitin Bincike Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano

Kwamitin Bincike Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano

August 4, 2025
Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

August 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.