• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bankin Duniya Zai Amince Da Buƙatar Nijeriya Na Amsar Rancen Dala Miliyan 632

by Khalid Idris Doya
2 months ago
in Labarai
0
Bankin Duniya Zai Amince Da Buƙatar Nijeriya Na Amsar Rancen Dala Miliyan 632
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Bankin Duniya ya shirya tsaf domin amincewa da sabon rokon cin bashin dala miliyan 632 da Nijeriya ke nema a daidai kabar da ake ta kukan yawan basukan da ke kan kasar ma sun yi yawa. 

Rancen wanda aka shirya ciwo shi domin taimaka wa bangarorin da suka hada da inganta sashin abinci mai gina jiki da samar da ilimi mai inganci a matakin farko.

  • Ofishin Siyasa Na Kwamitin Tsakiyar Jks Ya Kira Taron Nazarin Ayyukan Kiyaye Muhallin Halittu Da Sauransu
  • Dubban Jama’a Sun Sallaci Gawar Sheikh Idris Dutsen Tanshi

A bayanan da aka samu a shafin bankin dukiyar a ranar Lahadi, ya nuna cewa rancen ya kunshi na dala miliyan 80 da aka ware domin inganta sashin samar da abinci mai gina jikin dan’adam a Nijeriya a shiri na 2.0 da kuma wani rancen dala miliyan 552 da aka nema domin shiri mai hankoron samar da ingancin ilimi a matakin farko ga kowa.

Wannan matakin dai dukkan suna karkashin shirin babban bankin na taimaka wa Nijeriya a bangaren shirinta na samar da ci gaba da suke da manufar kyautata lafiya, ilimi da ci gaban jama’a.

Rancen ana sa ran za su taimaka wa kokarin gwamnatin tarayya na inganta samar da abinci mai gina jiki da kuma inganta samun damar ilimi mai inganci ga yara kanana a Nijeriya.

Labarai Masu Nasaba

Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

A halin da ake ciki, tuni ma Bankin Duniya ya riga ya amince da lamunin dala miliyan 500 ga Nijeriya a ranar Juma’ar da ta gabata don tallafa wa shirin kasar na “Community Action for Resilience and Economic Stimulus Programme”.

Samun wannan rancen wani dama ce ga Nijeriya da zai taimaka mata wajen shawo kan matsalolin da suke bangaren tattalin arziki da inganta yanayin rayuwar jama’a, wadata kasa da abinci, da samar da range ga talakawa da kamfanoni.

Kazalika, a wani rancen da Nijeriya ta nema na dala miliyan 800 domin shirin ‘National Social Safety-Net Program Scale Up,’ Bankin Duniyan ya sake wa Nijeriya dala miliyan 315 daga cikin wannan adadin.

Tsawon kusan shekara, Nijeriya ba ta samu wani kudi daga Babban Bankin duniya ba a matsayin rance, tun bayan wanda ta ba ta a watan Disamban 2021. Na samu jinkirin sake kudaden ne sakamakon wasu batutuwa na damfara da aka gano a shirin.

Shugaban kasa Bola Tinubu ya kaddamar da shirin SSN wanda ke da manufar rabar da naira dubu 25,000 ga magidanta miliyan 15 na tsawon watanni uku domin yaki da fatara. Ma’aikatar kula da jin kai da yaki da talauci ne aka daura wa alhakin gudanar da shirin rancen dala miliyan 800 na Bankin Duniyan.

Har ila yau, gwamnatin tarayya ta dakatar da shirin tallafin kudi na (cash transfer programme) domin gudanar da bincike kan zarge-zargen almundahana da ke makale da shirin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DalaDuniya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnati Za Ta Dawo Da Sayar Wa Dangote Ɗanyen Mai Da Farashin Naira

Next Post

APC Ta Musanta Zargin Sauya Kashim Shettima A Zaɓen 2027

Related

Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi
Manyan Labarai

Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

24 minutes ago
Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa
Manyan Labarai

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

59 minutes ago
Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano
Labarai

Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

10 hours ago
‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 
Labarai

‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 

11 hours ago
Bukola Saraki Ya Tallafawa Al’ummar Mokwa Da Gudunmawar Kuɗi
Labarai

Bukola Saraki Ya Tallafawa Al’ummar Mokwa Da Gudunmawar Kuɗi

11 hours ago
Wannan Kyakkyawan Tunani Ya Shafa Ma Hamadar Sahara Launin Kore
Ra'ayi Riga

Wannan Kyakkyawan Tunani Ya Shafa Ma Hamadar Sahara Launin Kore

14 hours ago
Next Post
APC Ta Musanta Zargin Sauya Kashim Shettima A Zaɓen 2027

APC Ta Musanta Zargin Sauya Kashim Shettima A Zaɓen 2027

LABARAI MASU NASABA

Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

June 6, 2025
Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

June 6, 2025
Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 6, 2025
Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 5, 2025
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

June 5, 2025
Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

June 5, 2025
Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

June 5, 2025
‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 

‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 

June 5, 2025
Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

June 5, 2025
Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

June 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.