• English
  • Business News
Thursday, November 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Baragurbi Ke Bata Ayyukan Kare Hakkin Yara – Hajiya Aisha

by Abubakar Abba
3 years ago
Hajiya Aisha

Shugabar Gidauniyar Zhulaifat da ke tallafa wa mata da kananan yara da kuma marasa galihu da ke da shalkwata a Jihar Kaduna, Hajiya Aisha Abubakar ta bayyana cewa wasu baragurbin jami’an da ke aiki a hukumomin gwamnati a sassan da ke kare hakkin yara kanana ne ke janyo koma baya ga ayyukan da kungiyoyin da ke bin diddigin cin zarafin yara kanana.

Shugabar Gidauniyar Zhulaifat ta sanar da hakan a hirarta da LEADERSHIP HAUSA a Kaduna.

  • Abubuwan Da Ake Wa Kallon Marasa Muhimmanci Kan Zamo Masu Amfani Ga Nakasassu

Aisha ta ce, “Amma mu a gidauniyarmu idan mutane sun kawo mana korafin na cin zarafin yara kanana ko kuma ‘ya’ya mata da wasu batagaren mutane suka yi, ba na yin kasa a gwiwa domin wajen bi masu hakkinsu a gaban hukumomin da abin ya rataya a wuyansu.

“Sai dai a yanzu ana samun raguwar yadda ake cin zarafin yara kanana sabanin a baya, amma an samu a watan da ta gabata, inda wani dan shekara 55 da aka kama shi bisa zargin yunkurin yi wa wasu ‘ya’ya mata fade ta hanyar jan ra’ayinsu da biskit, a yanzu haka muna ci gaba da bin diddin lamarin”.

A cewar Hajiya Aisha, wasu gurbatattun jami’an da ke aiki a wasu ma’aitaun na gwamnti da aka dora wa nauyin hakkin sa ido kan kare cin zarafin yara, akwai wadanda suka yi kaurin suna wajen yin zagon kasa kan bin diddigin cin zarafin yaran.

LABARAI MASU NASABA

Matsalar Tsaro: Janar Irabor Ya Nemi A Sa Dokar Ta-baci A Wasu Sassan Nijeriya

Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya

Hajiya Aisha ta yi kira ga iyaye maza da mata da su tabbatar da suma sa ido a kan ‘ya’yansu. Ta ce bai kuma kamata iyaye maza su bar tarbiyar ‘ya’yansu kawai a hannun matansu ba, domin suma iyayen maza hakki ne su sa ido a kan tarbiyar yaran.

A karshe, Hajiya Aisha ta sanar da cewa ya kamata iyaye su dinga kai ziyara a marantun da ‘ya’yansu ke zuwa neman ilimi, musamman a makarantu boko don su tabbatar da cewa ‘ya’yansu na zuwa makaranta ba yawon banza ba.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Mun Dakile Hari A Kano Da Ka Iya Zama Mafi Muni A Tarihin Nijeriya —Irabor
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Janar Irabor Ya Nemi A Sa Dokar Ta-baci A Wasu Sassan Nijeriya

October 17, 2025
Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya
Rahotonni

Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya

October 11, 2025
Ranar Malamai Ta Duniya: Rashin Kulawa Ke Sa Malamai Barin Aiki
Rahotonni

Ranar Malamai Ta Duniya: Rashin Kulawa Ke Sa Malamai Barin Aiki

October 11, 2025
Next Post
Sarkin Kano Ya Haramta Hawan Dawakin Matasa

Sarkin Kano Ya Haramta Hawan Dawakin Matasa

LABARAI MASU NASABA

CMG Ya Kaddamar Da Wasu Tashoshin Talabijin Uku A Dandalin FAST

CMG Ya Kaddamar Da Wasu Tashoshin Talabijin Uku A Dandalin FAST

November 6, 2025
Baje Kolin CIIE Ya Bayar Da Tabbaci Ga Duniya

Baje Kolin CIIE Ya Bayar Da Tabbaci Ga Duniya

November 6, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Amince da Gina Sabbin Gidaje Ga Alƙalai, Da Samar Da Ruwa A  FCT

Gwamnatin Tarayya Ta Amince da Gina Sabbin Gidaje Ga Alƙalai, Da Samar Da Ruwa A  FCT

November 6, 2025
Manufofin Sin Na Yaki Da Sauyin Yanayi: Gani Ya Kori Ji

Manufofin Sin Na Yaki Da Sauyin Yanayi: Gani Ya Kori Ji

November 6, 2025
Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Ingantaccen Yankin Ciniki Cikin ’Yanci Na Tashar Ruwa Ta Hainan

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Ingantaccen Yankin Ciniki Cikin ’Yanci Na Tashar Ruwa Ta Hainan

November 6, 2025
Amurka Ta Yi Barazanar Ƙwace Kadarorin Ƙungiyoyin Makiyaya A Nijeriya 

Amurka Ta Yi Barazanar Ƙwace Kadarorin Ƙungiyoyin Makiyaya A Nijeriya 

November 6, 2025
A Karon Farko An Gabatar Da Ka’idar Kasa Da Kasa Ta Fasahar 5G Mai Amfani Ga Masana’antu

A Karon Farko An Gabatar Da Ka’idar Kasa Da Kasa Ta Fasahar 5G Mai Amfani Ga Masana’antu

November 6, 2025
Gwamnatin tarayya

Ta’addanci Ba Zai Yi Nasara Ba A Ƙasarmu — Tinubu

November 6, 2025
Bikin Baje Kolin CIIE: Da Abokin Daka Ake Shan Gari

Bikin Baje Kolin CIIE: Da Abokin Daka Ake Shan Gari

November 6, 2025
Za Mu Ƙara Ƙaimi Wajen Kai Wa ‘Yan Bindiga Hare-Hare Ta Sama – Hafsan Sojin Sama

Za Mu Ƙara Ƙaimi Wajen Kai Wa ‘Yan Bindiga Hare-Hare Ta Sama – Hafsan Sojin Sama

November 6, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.