ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, November 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Baragurbi Ke Bata Ayyukan Kare Hakkin Yara – Hajiya Aisha

by Abubakar Abba
3 years ago
Hajiya Aisha

Shugabar Gidauniyar Zhulaifat da ke tallafa wa mata da kananan yara da kuma marasa galihu da ke da shalkwata a Jihar Kaduna, Hajiya Aisha Abubakar ta bayyana cewa wasu baragurbin jami’an da ke aiki a hukumomin gwamnati a sassan da ke kare hakkin yara kanana ne ke janyo koma baya ga ayyukan da kungiyoyin da ke bin diddigin cin zarafin yara kanana.

Shugabar Gidauniyar Zhulaifat ta sanar da hakan a hirarta da LEADERSHIP HAUSA a Kaduna.

  • Abubuwan Da Ake Wa Kallon Marasa Muhimmanci Kan Zamo Masu Amfani Ga Nakasassu

Aisha ta ce, “Amma mu a gidauniyarmu idan mutane sun kawo mana korafin na cin zarafin yara kanana ko kuma ‘ya’ya mata da wasu batagaren mutane suka yi, ba na yin kasa a gwiwa domin wajen bi masu hakkinsu a gaban hukumomin da abin ya rataya a wuyansu.

ADVERTISEMENT

“Sai dai a yanzu ana samun raguwar yadda ake cin zarafin yara kanana sabanin a baya, amma an samu a watan da ta gabata, inda wani dan shekara 55 da aka kama shi bisa zargin yunkurin yi wa wasu ‘ya’ya mata fade ta hanyar jan ra’ayinsu da biskit, a yanzu haka muna ci gaba da bin diddin lamarin”.

A cewar Hajiya Aisha, wasu gurbatattun jami’an da ke aiki a wasu ma’aitaun na gwamnti da aka dora wa nauyin hakkin sa ido kan kare cin zarafin yara, akwai wadanda suka yi kaurin suna wajen yin zagon kasa kan bin diddigin cin zarafin yaran.

LABARAI MASU NASABA

Zargin Kisan Kiristoci: Dalilan Da Ya Sa Trump Ba Zai Iya Kai Wa Nijeriya Hari Ba

Matsalar Tsaro: Yadda Dabarun Uba Sani Suka Mayar Da Tsoro Zuwa Kyakkyawar Fata A Jihar Kaduna

Hajiya Aisha ta yi kira ga iyaye maza da mata da su tabbatar da suma sa ido a kan ‘ya’yansu. Ta ce bai kuma kamata iyaye maza su bar tarbiyar ‘ya’yansu kawai a hannun matansu ba, domin suma iyayen maza hakki ne su sa ido a kan tarbiyar yaran.

A karshe, Hajiya Aisha ta sanar da cewa ya kamata iyaye su dinga kai ziyara a marantun da ‘ya’yansu ke zuwa neman ilimi, musamman a makarantu boko don su tabbatar da cewa ‘ya’yansu na zuwa makaranta ba yawon banza ba.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Zargin Kisan Kiristoci: Dalilan Da Ya Sa Trump Ba Zai Iya Kai Wa Nijeriya Hari Ba
Manyan Labarai

Zargin Kisan Kiristoci: Dalilan Da Ya Sa Trump Ba Zai Iya Kai Wa Nijeriya Hari Ba

November 12, 2025
Majalisa Na Binciken Kwangilar Titin Naira Biliyan 1.46 Da Aka Yi Watsi Da Shi A Kaduna
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Yadda Dabarun Uba Sani Suka Mayar Da Tsoro Zuwa Kyakkyawar Fata A Jihar Kaduna

November 8, 2025
Jerin Gwarazan Taurarinmu!
Rahotonni

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

November 7, 2025
Next Post
Sarkin Kano Ya Haramta Hawan Dawakin Matasa

Sarkin Kano Ya Haramta Hawan Dawakin Matasa

LABARAI MASU NASABA

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

November 13, 2025
Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

November 13, 2025
Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

November 13, 2025
Ayyukan Kirkire-kirkire Na Kamfanonin Sin Na Kara Zama Babbar Kadara Ga Duniya

Ayyukan Kirkire-kirkire Na Kamfanonin Sin Na Kara Zama Babbar Kadara Ga Duniya

November 13, 2025
Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

November 13, 2025
An Gudanar Da Taro Mai Taken “Shugabancin Duniya: Ayyukan Matasa” A Johannesburg Dake Afirka Ta Kudu

An Gudanar Da Taro Mai Taken “Shugabancin Duniya: Ayyukan Matasa” A Johannesburg Dake Afirka Ta Kudu

November 13, 2025
Xi Ya Bukaci Matasa Masanan Harkokin Sin Su Kasance Gada Tsakanin Sin Da Duniya

Xi Ya Bukaci Matasa Masanan Harkokin Sin Su Kasance Gada Tsakanin Sin Da Duniya

November 13, 2025
Shugabannin Sin Da Comoros Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafa Alakar Diplomasiyya Tsakanin Kasashensu 

Shugabannin Sin Da Comoros Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafa Alakar Diplomasiyya Tsakanin Kasashensu 

November 13, 2025
Sanarwar Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kungiyar G7 Ba Ta Da Tushe

Sanarwar Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kungiyar G7 Ba Ta Da Tushe

November 13, 2025
NDLEA Ta Ƙona Miyagun Ƙwayoyi Sama Da Kilo 52,000 A Kaduna

NDLEA Ta Ƙona Miyagun Ƙwayoyi Sama Da Kilo 52,000 A Kaduna

November 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.