ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, November 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Barkewar Kwalara: Ya Kamata A Dakatar Da Yin Kunu Da Zobo – Karamin Ministan Muhalli

by Yusuf Shuaibu
1 year ago
Kwalara

Sakamakon barkewar cutar kwalara a wasu sassan Nijeriya, gwamnatin tarayya ta bukaci ‘yan Nijeriya su guji hada kunu da zobo da kuma fura domin takaita barkewar cutar.

Karamin ministan muhalli, Iziak Salako shi ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar a Abuja.

  • Lamarin Fanshon Tsofaffin Shugabanni A Nijeriya
  • Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (1)

Salako ya yi kira ga ‘yan Nijeriya su dauki matakan kariya kamar irinsu tsaftace muhalli a ko da yaushe da zubar da sahara a wuraren da ya kamata.

ADVERTISEMENT

“Ko tabbatar da tsaftace ruwan da suke sha. Ruwa na daya daga cikin musabbabin barkewar cutar, ya kamata a dunga tafasa ruwan da ake amfani da shi a cikin gidaje.

“Ya kamata mutane su daina hada kayayyakin sha kamar irinsu kunu, zobo, nono, koko da sauran abubuwan sha sai dai idan har an dauki matakan kariya ta yadda ba za a kamu da cutar ba.

LABARAI MASU NASABA

BUK Za Ta Kafa Cibiyar Horas da Aikin Jarida da Sabbin Kafofin Sadarwa Na Zamani

Tsohon Gwamnan Anambra, Willie Obiano, Ya Rasu Yana Da Shekaru 70

“A dunga wanke hannu da sabulu a ko da yaushe a cikin ruwan da ake wucewa, musamman bayan an fito daga bayi, a dunga wanke yara idan suka shiga bayi kafin su ci abinci da kuma bayan sun ci abinci da kuma lokacin da suka yi wasa da dabobi,” in ji shi.

Haka kuma ya yi kira ga gwamnatocin jihohi da na kananan hukumomi su kara kulawa da tsaftar muhalli a wurarin sayar da abinci da abubuwan sha da ke fadin kasar nan.

Wadannan wurare sun hada da kasuwanni, gareji, makarangtu, wuraren sayar da abinci, cibiyoyin wasanni, wuraren ibada da kuma sauran wurare da jama’a suke haduwa su ji abinci.

Salako ya ce daukan matakan kariya zai taimaka wajen dakile yaduwar cutar kwalara da kuma samun damar kulawa da cutar. Ya kuma bukaci kwamishinonin muhalli da shugabannin kananan hukumomi su tallafa wa jami’an kula da tsaftar muhalli wajen tsaftace muhallin al’umma.

Ya kuma bukaci samun goyon bayan hukumomin kiwon lafiya da sauran masu ruwa da tsaki wajen tabbatar da matakan da gwamnatin tarayya ta dauka.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

BUK Za Ta Kafa Cibiyar Horas da Aikin Jarida da Sabbin Kafofin Sadarwa Na Zamani
Labarai

BUK Za Ta Kafa Cibiyar Horas da Aikin Jarida da Sabbin Kafofin Sadarwa Na Zamani

November 14, 2025
Tsohon Gwamnan Anambra, Willie Obiano, Ya Rasu Yana Da Shekaru 70
Da ɗumi-ɗuminsa

Tsohon Gwamnan Anambra, Willie Obiano, Ya Rasu Yana Da Shekaru 70

November 14, 2025
Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN
Manyan Labarai

Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN

November 14, 2025
Next Post
An Shiga Alhini A Nijar Bayan Harin ‘Yan Bindiga Ya Hallaka Sojoji 20

An Shiga Alhini A Nijar Bayan Harin 'Yan Bindiga Ya Hallaka Sojoji 20

LABARAI MASU NASABA

Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima

Dalilin Asusun NADF Na Yin Hadaka Da Gwamnatin Jihar Jigawa

November 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Sarkin Thailand

Xi Jinping Ya Gana Da Sarkin Thailand

November 14, 2025
BUK Za Ta Kafa Cibiyar Horas da Aikin Jarida da Sabbin Kafofin Sadarwa Na Zamani

BUK Za Ta Kafa Cibiyar Horas da Aikin Jarida da Sabbin Kafofin Sadarwa Na Zamani

November 14, 2025
Babban Taron Kawancen Sin Da Afirka Ya Nuna Hadin Gwiwa Kan Gudanar Da Tsarin Shugabancin Duniya Na Bai-Daya

Babban Taron Kawancen Sin Da Afirka Ya Nuna Hadin Gwiwa Kan Gudanar Da Tsarin Shugabancin Duniya Na Bai-Daya

November 14, 2025
Sin Ta Yi Tsokaci Kan Kalaman Da Firaministar Japan Takaichi Sanae Ta Yi A Kanta

Sin Ta Yi Tsokaci Kan Kalaman Da Firaministar Japan Takaichi Sanae Ta Yi A Kanta

November 14, 2025
Tsohon Gwamnan Anambra, Willie Obiano, Ya Rasu Yana Da Shekaru 70

Tsohon Gwamnan Anambra, Willie Obiano, Ya Rasu Yana Da Shekaru 70

November 14, 2025
ADC Ta Tsara Ka’idojin Da Shugabanninta Za Su Bi Don Tunkarar Zaben 2027

ADC Ta Tsara Ka’idojin Da Shugabanninta Za Su Bi Don Tunkarar Zaben 2027

November 14, 2025

Rikicin PDP: Fiye Da Wakilai 3,000 Ne Za Su Raba Gardama A Babban Taron Jam’iyyar

November 14, 2025
Kasar Sin Ta Kara Azamar Kirkiro Da Fasahar Sadarwar 6G

Kasar Sin Ta Kara Azamar Kirkiro Da Fasahar Sadarwar 6G

November 14, 2025
GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

November 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.