• English
  • Business News
Monday, October 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Barnar Da Cutar Diptheria Ke Ci Gaba Da Yi A Jihohi 7 Da Abuja

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
Abuja

Hukumar kulawa da lafiya matakin farko ta kasa ta bayyana cewa Nijeriya ta samu  karin mutane 836 wadanda  suka kamu da cutar a kananan hukumomi 33  daga  Jihohi takwas da kuma Babban birnin tarayya FCT daga watan Mayu zuwa Yuli na wannan shekara 2023, ta kara jaddada cewar dukkan  mutane 83 da aka tabbatar da kamuwa da  cutar sun mutu.

Babban jami’i kuma shugaban hukumar kulka da lafiya matakin farko ta kasa NPHCDA,Dakta Faisal Shuaib,shi ya bayyana haka a taron manema labarai ranar Litinin ta makon da ake ciki dangane da  barkewar  cutar diphtheria a Nijeriya.

  • Ana Ci Gaba Da Nuna Damuwa Kan Watsi Da Aikin Tashar Baro
  • Wasu Hukumomin Kasar Sin Sun Ware Miliyoyin Kudi Domin Tallafawa Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa

Ya ce al’amarin da akwai tana hankali da ban tsoro na yadda al’amarin barkewar cutar diphtheria yake a Nijeriya daga watan Mayi zuwa Yuli 2023 an samu 2,455 da ake kyautata zaton sun kamu da cutar  daga Jihohi 26. Sai dai kuma daga ranar28 ga Yuli 2023 bayan an yi gwaji an tabbatar da 836 ne suka kamu a kananan hukumomi 33 a Jihohi 8 da suka hada dacases: Kuros Ribas, Kano, Katsina, Kaduna, Legas, Osun, Yobe da Babban birnin tarayya FCT.

“An samu mutuwar 83 daga wadanda aka tabbatar da sun kamu da cutar abinda ya sa yana da matukar muhimmanci ayi ma ‘ya’yanmu da suke yara allurar rigakafi daga kamuwa daga cutar da take saurin kisa

Faisal ua bayyana cutar diphtheria a matsayin wadda za a iya kamuwa da ita ba makawa kamar yadda za a iya warkewa daga ita,wadda kwatar cutar  bacterium Corynebacterium ta ke sanadiyar  a kamu da ita, ta hanyar cudanya kai tsaye da wanda ya kamu da ita ko wani abin da ya zuba ta iska.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Da Burgediya Janar Yake a Matsayin Sarkin Ƙabilar Sayawa

Shugaba Tinubu Ya Gana Da Sabbin Hafsoshin Tsaro

Ya kara bayanin  kowa na iya kamuwa da  cutar bama kamar kananan yara.

“Sai dai kash! kamar yadda ya furta abin tada  hankali har yanzu akwai yaran da ba ayi ma allurar  rigakafi ba duk kuwa da yake akwai alluran kamar yadda aka tanada a Nijeriya,kamar yadda Faisal ya tabbatar.

Cutar Diphtheria tana shafar wuraren da su ke taimakawa wajen shakar numfashi, alamun ta sun hada  da zazzabi,Tari zubar wani abu daga Hanci, ciwon mashako, kumbirin wuya,da samun matsala wajen yin numfashi.

Ya ce idan ba a dauki matakin samar da magani ba alamun da aka gani na iya sanadiyar mutuwa, musamman ma idan aka ce ba ayi wa allurar rigakafin data dace ba, ko ma gaba daya ba ayi ba,a wurin da babu tsafta ko inda ake da cunkosa al’umma.

Babban jami’in ya ce, cutar ana iya maganinta ta hanyar allurar rigakafi.

Kamar yadda ya kara jaddadawa a Nijeriya ana yin amfani da alluran,pentabalent a matsayin kariya daga kamuwa da cutar diphtheria ana yi  ma yara daga mako 6,mako 10, mako 14 tare da karin wasu allurai lokacin da ake shiri na wayar da kai.

Ya yi karin haske na cewa “Duk da kokarin da gwamnatin tarayya ta keyi na samar da alluran da basu da tsada akwai yaran da har yanzu ba a samu damar yi masu allurar ba, ko kuma an yi masu amma bata isa kamar yadda ya dace ba, irin hakan ke kawo koma bayan duk wani kokarin da kasa ta ke yi, na samar da kariya. Rashin samun allurar rigakafi ta Suboptimal duk ita ce babbar matsalar da ke taimakawa ga yawan barkewar cutar inda al’amarin ke shafar yara daga shekara biyu (2) zuwa goma sha hudu(14).

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Da Burgediya Janar Yake a Matsayin Sarkin Ƙabilar Sayawa
Manyan Labarai

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Da Burgediya Janar Yake a Matsayin Sarkin Ƙabilar Sayawa

October 27, 2025
Shugaba Tinubu Ya Gana Da Sabbin Hafsoshin Tsaro
Manyan Labarai

Shugaba Tinubu Ya Gana Da Sabbin Hafsoshin Tsaro

October 27, 2025
Mutanen Katsina Sun Koka Kan Dakatar da Aikin Gyaran Hanyar Mararrabar Kankara–Dutsinma–Katsina
Labarai

Mutanen Katsina Sun Koka Kan Dakatar da Aikin Gyaran Hanyar Mararrabar Kankara–Dutsinma–Katsina

October 27, 2025
Next Post
Manchester United Ta Dauki Hujland Daga Atalanta

Manchester United Ta Dauki Hujland Daga Atalanta

LABARAI MASU NASABA

Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

October 27, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Da Burgediya Janar Yake a Matsayin Sarkin Ƙabilar Sayawa

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Da Burgediya Janar Yake a Matsayin Sarkin Ƙabilar Sayawa

October 27, 2025
Yawan Jigilar Kayayyakin Dake Bukatar Kankara a Kasar Sin Ya Zarce Tan Miliyan 117 a Watannin Yuni Da Yuli Da Agusta

Yawan Jigilar Kayayyakin Dake Bukatar Kankara a Kasar Sin Ya Zarce Tan Miliyan 117 a Watannin Yuni Da Yuli Da Agusta

October 27, 2025
Sin Za Ta Yi Tsayin Daka Wajen Kare Tsarin Cinikayya Tsakanin Mabanbantan Sassa

Sin Za Ta Yi Tsayin Daka Wajen Kare Tsarin Cinikayya Tsakanin Mabanbantan Sassa

October 27, 2025
Xi Ya Halarci Nune-Nune A Babban Gidan Adana Kayan Tarihi Na Karni

Xi Ya Halarci Nune-Nune A Babban Gidan Adana Kayan Tarihi Na Karni

October 27, 2025
Shugaba Tinubu Ya Gana Da Sabbin Hafsoshin Tsaro

Shugaba Tinubu Ya Gana Da Sabbin Hafsoshin Tsaro

October 27, 2025
Mutanen Katsina Sun Koka Kan Dakatar da Aikin Gyaran Hanyar Mararrabar Kankara–Dutsinma–Katsina

Mutanen Katsina Sun Koka Kan Dakatar da Aikin Gyaran Hanyar Mararrabar Kankara–Dutsinma–Katsina

October 27, 2025
Me Ya Sa Kasar Sin Ke Son Ganin Ci Gaban Kasashen Afirka?

Me Ya Sa Kasar Sin Ke Son Ganin Ci Gaban Kasashen Afirka?

October 27, 2025
Gwamnati Za Ta Fara Sayar Wa Ɗangote Ɗanyen Mai Da Naira A Watan Oktoba

Ba Za A Samu Ƙarancin Man Fetur A Lokutan Bukukuwan Ƙarshen Shekara Ba – Dangote 

October 27, 2025
An Zaɓi Birgediya Janar Yake A Matsayin Sarkin Sayawa Na Farko Duk Da Zanga-zanga 

An Zaɓi Birgediya Janar Yake A Matsayin Sarkin Sayawa Na Farko Duk Da Zanga-zanga 

October 27, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.