ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, December 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bashin Da Bankin AfDB Ya Bai Wa Nijeriya Ya Kai Dala Biliyan 5.1

by Abubakar Abba
2 weeks ago
Nijeriya

Bankin Raya Afirka, ya amincewa Gwamnatin Tarayya wani sabon bashin na dala miliyan 500.

Sabon bashin, ya nuna yadda Bankin ya bai wa ƙasar bashin da ya kai jimlar dala biliyan 5.1 tun daga ranar 31 na watan Okutobar 2025.

Kazalika, wannan sabon bashin, zai taimaka wa kashi na biyu na shirin haɓaka tattalin arzikin samar da makamashi da kuma samar da sauye-sauye, a fannin na makamashin da cimma burin da ake dashi, na rage ɗumamar yanayi.

ADVERTISEMENT

A cikin sanarwar da jami’in samar da bayanai da hulɗa da jama’a na ƙere na Bankin Aleɗis Adélé ya fitar ya sanar da cewa, daraktocin Bankin, biyo bayan wata ganawa da suka yi a birnin  Abidjan sun amince da a bai wa Nijeriya wannan bashin.

  • Za A Bude Shafin Karbar Bashin Dalibai A Ranar 24 Ga Mayu
  • Amurka Za Ta Ƙaƙabawa Wasu ‘Yan Nijeriya Takunkumi

Sanarwar ta ce, bashin ya fara ne daga 2024 zuwa 2025, wanda kuma zai ƙara ƙarfafa kashi na biyu na shirin.

LABARAI MASU NASABA

An Horas Da Masu Kiwon Dabbobi Dabarun Kiwon Zamani

Mataimakin Shugaban Kasa Ya Yaba Da Tsarin Aikin Noma Na Jihar Jigawa

A zagaye na farko na shiri,  za a ƙara ƙarfafa sauye-sauye wajen tafiyar da kuɗaɗe da tabbatar da ana bin ƙa’ida da kuma sanya ido, kan yadda ake kashe kuɗaɗen Gwamnati.

Bugu da ƙari a zagaye na biyu kuma, manufar shi ne, a ƙara haɓaka samar da makamashi da faɗaɗa samar da wutar lantarki wanda hakan zai bayar da dama, wajen janyo kamfanonin masu zaman kansu domin su zuba jari, a fannin.

A jawabinsa Darakta Janar na Bankin a Nijeriya Abdul Kamara, ya sanar da cewa, a zagaye na farko na shirin ya haɗa da samar da sauye-sauye a fannin makamashi, musamman bisa nufin haɓaka samar da kuɗaɗen shiga ga fannin da bai shafi Man Fetur ba.

Ya ƙara da cewa, shirn zai kuma tallafa wa sahiri na ƙasa na  NDC wanda zai fara aiki daga 2026 zuwa 2030, musamman duba da cewa, shirin yayi daidai da ƙoƙarin da ake yin a yaƙar sauyin yanayi.

Bisa wasu ayyuka guda 52 wanda rancen kuɗin ya kai dala biliyan to 5.1 inda ƙarin wannan ranncen zai ƙara bunƙasa tattalin arzikin ƙasar nan, musamman ta ɓangaren samar da sauye-sauye.

Sauran rancen da Bankin ya bai wa Nijeriya a baya sun haɗa da, wanda aka bayar a watan Yuli wanda ya kai dala miliyan 500 daidai da Naira biliyan 766.7.

Hakazali,a akwai kuma wani rancen da aka bayar a watan Mayu wanda ya kai dala miliyan 650 daga 2025 zuwa  2030.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Abubuwa Biyar Game Da Kiwon Talotalo
Noma Da Kiwo

An Horas Da Masu Kiwon Dabbobi Dabarun Kiwon Zamani

December 20, 2025
Mataimakin Shugaban Kasa Ya Yaba Da Tsarin Aikin Noma Na Jihar Jigawa
Noma Da Kiwo

Mataimakin Shugaban Kasa Ya Yaba Da Tsarin Aikin Noma Na Jihar Jigawa

December 19, 2025
Kiwon Dabbobi Da Fasahar Kimiyyar Zaman
Noma Da Kiwo

Kiwon Dabbobi Da Fasahar Kimiyyar Zaman

December 14, 2025
Next Post
Indiya Ta Kama Wani Ɗan Nijeriya Kan Zargin Hada-hadar Miyagun Ƙwayoyi

Indiya Ta Kama Wani Ɗan Nijeriya Kan Zargin Hada-hadar Miyagun Ƙwayoyi

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

December 21, 2025
Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.