• English
  • Business News
Tuesday, August 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Baturiya Mafi Tsufa A Duniya Ta Rasu

by Abubakar Abba and Sulaiman
1 year ago
in Adon Gari
0
Baturiya Mafi Tsufa A Duniya Ta Rasu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata Baturiya wacce aka danganta cewa ta fi kowa tsofa a duniya, mai suna Maria Branyas wadda aka haife a ranar 4 ga watan Maris a shekarar 1907, a San Francisco da ke Jihar California ta kasar Amurka, ta mutu tana da shekaru 117.

 

Maria ta mutu ne a ranar Litinin bayan ta shafe karnin biyu na rayuwarta a Santa Maria del Tura da ke a yanin Olot a arewacin Catalonia ta kasar Amurka.

  • Mutum Miliyan 7.9 Da Ta’addanci Ya Tagayyara A Jihohi 3 Na Bukatar Agaji – UNOCHA
  • Takaitaccen Nazari A Kan Noman Nau’o’in Abinci 7

Mariya Branyas dai ta ga karni da bama da suka gabata wanda kuma a gaban idonta ne aka gudanar da wasu manyan tarukan tarihi.
A watan da ya gabata, Maria ta zamo ta takwas wajen kafa tarihi wanda har aka sanya sunanta a cikin kudin bincike na GRG, wanda kudin tarihi da ake kira a Turance na ‘Guinness World Records’, ya sanya sunanta a cikin jerin mutanne da suka shafe tsawon shekaru a duniya.

 

Labarai Masu Nasaba

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

A ranar 17 ga watan Janairun shekarar 2023, Maria ta samu kambun zama wadda ta shafe shekaru a duniya bayan mutuwar wani dan kasar Faransa mai suna Lucile Randon, wanda ya mutu yana da shekaru 118.

 

Kazalika, a lokacin tana ‘yar shekara bakwai aka yi yakin duniya na shekarar 1914, mahaifiyarta, ta yanke shawarar koma wa Catalonia da sauran iyalanta.

 

Mariganya Maria, a wata hira da aka yi da ita a shekarar 2019, ta iya tunano yadda ita da mahifiyarta da sauran ‘yanuwanta suka ratsa Kogin Atlantic a cikin jirin kwale-kwale, saboda yakin ya sa kasar Gamus ta kasance tana ci gaba da kai farmaki a yankin arewa, wanda hakan ya sanya suka gaza yin wani nisa zuwa kasar Cuba.

 

A yayin hirar da ake yi da ita wadda take yin magana a hankali, amma bakinta garau, ta ce, “A shekarar 1914 na kasance ina sane da ‘yan abubuwan da suka gudana”.

 

Maria duk da wadannan shekarun da ta shafe a duniya, ta kuma iya tuna yaka-yakan duniya da kuma na kasar Safaniya.

 

Duk a cikin hirar, ta kuma yi bayani radadin yakin na Sifaniya, wanda aka yi daga shekarar 1936 zuwa 1939, inda ta bayyana cewa, “Na tuna abubuwa marasa dadi game da yakin wanda a wancan lokacin wasu mutane suka rinka aikata mummunar ta’asa kuma ba wanda zai iya ce masu uffan”.

 

A cikin watan Mayun 2020, a lokacin tana da shekara 113, Maria ta kasance tsohowar da ta tsallake siradin annobar cutar Korona, wanda hakan ya kara daga kimarta.

 

Saboda tsawon shekarun da ta shafe, hukumar masu sanya ido ta San Francisco, a hukumance ta karrama Maria a shekarar 2023, bayan ta cika shekara 116 da kwanuka 249 a duniya.

 

Bugu da kari, hukumar ta kuma ware duk ranar 7 na watan Nuwamba a matsayin ranar Maria a San Francisco.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Jawabin Tinubu Kan Kisan Sarkin Gatawa Ya Bar Baya Da Ƙura

Next Post

Nazari Kan Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (2)

Related

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa
Ado Da Kwalliya

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

3 weeks ago
Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa
Adon Gari

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

4 weeks ago
Wasu Kyawawan Ɗabi’u Da Suke Ƙarfafa Zamantakewar Aure
Adon Gari

Wasu Kyawawan Ɗabi’u Da Suke Ƙarfafa Zamantakewar Aure

3 months ago
Ko Kin San… Yadda Ake Nagartaccen Tsumi?
Adon Gari

Ko Kin San… Yadda Ake Nagartaccen Tsumi?

4 months ago
Mata Mu Tsaya Da Kafafunmu Kar Mu Tsaya Sai An Bamu – Khadeejah Abdullahi
Adon Gari

Mata Mu Tsaya Da Kafafunmu Kar Mu Tsaya Sai An Bamu – Khadeejah Abdullahi

7 months ago
Mata Mu Dage Da Neman Ilimi Da Neman Na Kanmu -Hassana Umar
Adon Gari

Mata Mu Dage Da Neman Ilimi Da Neman Na Kanmu -Hassana Umar

7 months ago
Next Post
Nazari Kan Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (2)

Nazari Kan Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (2)

LABARAI MASU NASABA

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

August 25, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

August 25, 2025
CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

August 25, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

Gwamnatin Tarayya Ta Sake Gargadin Jihohin Arewa 9 Kan Afkuwar Ambaliya 

August 25, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3 Da Kubutar Da Mutum 16 Da Aka Sace A Kaduna

ECOWAS Za Ta Kaddamar Da Rundunar Yaki Da Ta’addanci Mai Jami’ai 260,000

August 25, 2025
Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

August 25, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

Zargin Babban Hadimin Gwamnan Kano Ya Karkatar Da Kuɗaɗen Jama’a Ba Gaskiya Ba Ne

August 25, 2025
Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

August 25, 2025
Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

August 25, 2025
Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

August 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.