ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, December 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bikin Ranar Sikila: Yara 138,000 Ake Haihuwa Da Cutar A Duk Shekara –Dr. Kangiwa

by Umar Faruk and Muhammad
1 year ago
Bikin

Ƙungiyar masu dauke da cutar sikila ta jihar Kebbi ta jaddada buƙatar haɗa ƙarfi da ƙarfe wajen wayar da kan jama’a kan cutuka hudu masu alaƙa da jini a wajen bikin ranar Sikila ta duniya.

Cutukan da ƙungiyar ke muradin ganin an wayar da jama’a a kai sun haɗa da cutar sikila, domin rage yawaitar mace-mace jama’a.

  • Hunturu: Gidauniya Ta Tallafa Wa Masu Larurar Amosanin Jini 300 Rigunan Sanyi A Kaduna
  • Yadda Za A Yaki Ciwon Sikila A Nijeriya Daga Tushe – Hajiya Badiyya

Dr. Garba Umar Kangiwa, wani Ƙwararre ne kan cututtuka masu alaƙa da jini a asibitin koyarwa na gwamnatin tarayya da ke Birnin Kebbi, ya bayyana cewa a duk shekara ana haifuwar yara 138,000 masu fama ɗauke da cutar sikila, kashi 25% a ciki ‘yan Nijeriya masu ɗauke da cutar.

ADVERTISEMENT

Dr. Umar Kangiwa ya bayyana waɗannan alƙaluma yayin da yake gabatar da jawabinsa a wajen taron. Ya ce cikin mutane huɗu na ‘yan Nijeriya mutum ɗaya na ɗauke da cutar sikila.

“Cuta ce ta gado daga iyaye biyu, tana yin tasiri sosai ga ɗaiɗaikun mutane da iyalai da al’umma baki-ɗaya da shafar yanayin tattalin arziki,” Cewar Dr. Kangiwa

LABARAI MASU NASABA

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Ake Amfani Da ‘Ya’yan Gwanda A Samu Lafiya

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban
Kiwon Lafiya

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
Yadda Ake Amfani Da ‘Ya’yan Gwanda A Samu Lafiya
Kiwon Lafiya

Yadda Ake Amfani Da ‘Ya’yan Gwanda A Samu Lafiya

December 14, 2025
Bikin
Kiwon Lafiya

Amfanin Zogale Ga Lafiyar Jikin Ɗan’adam

December 6, 2025
Next Post
Gwamnatin Kebbi Ta Kafa Kwamitin Kwato Kuɗaɗen Da Aka Sace A Asusun Marayun Jihar

Gwamnatin Kebbi Ta Kafa Kwamitin Kwato Kuɗaɗen Da Aka Sace A Asusun Marayun Jihar

LABARAI MASU NASABA

Gobara Ta Haddasa Mummunar Asara A Kasuwar Kayan Katako A Kano

Gobara Ta Haddasa Mummunar Asara A Kasuwar Kayan Katako A Kano

December 22, 2025
An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

December 21, 2025
Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.