• English
  • Business News
Saturday, August 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Binciken Ra’ayoyi na CGTN: Masu Ba Da Amsa Na Sa Ran Ganin Kasar Sin Ta Karfafa Hadin Gwiwar Asiya Da Pacific

by CGTN Hausa and Sulaiman
9 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Binciken Ra’ayoyi na CGTN: Masu Ba Da Amsa Na Sa Ran Ganin Kasar Sin Ta Karfafa Hadin Gwiwar Asiya Da Pacific
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Bana ita ce ta cika shekaru 35 da kafa Kungiyar Hadin Gwiwar Bunkasa Tattalin Arzikin Yankin Asiya da Pacific da ake wa lakabi da APEC.

 

A yayin da taron shugabannin kungiyar ta APEC karo na 31 ke karatowa, wani binciken jin ra’ayoyin mutane masu amfani da shafukan intanet da kafar yada labarai ta CGTN ta gudanar ya nuna kashi 86.4 na masu ba da amsa sun yaba wa APEC bisa gagaruman nasarorin da ta samu wajen habaka tattalin arzikin yankin da kuma zurfafa hadin gwiwar tattalin arzikin yankin wanda ya kara daukaka matsayin ’yancin cinikayya da zuba jari.

  • Shugaba Xi Jinping Ya Tashi Daga Beijing Don Halartar Taron APEC
  • Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Taron Kasashen Larabawa Da Musulunci A Riyadh

Har ila yau, ana ganin wannan ya kara saukaka hada-hada a yankin Asiya da Pacific da kuma dora shi a turbar hadin gwiwar tattalin arzikin yanki mafi kuzarin aiki mai kunshe da karfin samun ci gaba mafi girma a duniya.

 

Labarai Masu Nasaba

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

Kungiyar APEC ita ce kungiyar hadin gwiwar tattalin arzikin yanki na farko da kasar Sin ta shiga ciki daga lokacin da ta fara gyare-gyare da bude kofa.

 

Shigar kasar Sin cikin APEC ta kasance mai matukar muhimmanci gare ta, ta fuskar zurfafa shiga a dama da ita a harkokin tattalin arzikin duniya. Bugu da kari, ci gaban kasar Sin ya samu tagomashi daga yankin Asiya da Pacific kuma ita ma Sin ta rama biki ta hanyar amfanar da yankin da irin ci gaban da ta samu.

 

A binciken ra’ayoyin, kashi 95.1 na masu ba da amsa sun nanata cewa kasar Sin tana ci gaba da taka muhimmiyar rawa a matsayin jagora a hadin gwiwar tattalin arzikin APEC, kana suka yaba wa kasar bisa fadada bude kofarta ga kasashen duniya da shiga a dama da ita sosai cikin harkokin APEC da kuma muhimmiyar gudunmawar da take bayarwa ga samun ci gaba da kwanciyar hankalin yankin Asiya da Pacific. (Abdulrazaq Yahuza Jere)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaba Xi Jinping Ya Tashi Daga Beijing Don Halartar Taron APEC

Next Post

HOTUNA: Yadda Abba Ya Raba Wa ‘Yansanda Motocin Sintiri 78 A Kano

Related

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO
Daga Birnin Sin

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

31 minutes ago
CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles
Daga Birnin Sin

CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

2 hours ago
Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba
Daga Birnin Sin

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

3 hours ago
Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

4 hours ago
Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama
Daga Birnin Sin

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

23 hours ago
Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14
Daga Birnin Sin

Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

24 hours ago
Next Post
HOTUNA: Yadda Abba Ya Raba Wa ‘Yansanda Motocin Sintiri 78 A Kano

HOTUNA: Yadda Abba Ya Raba Wa 'Yansanda Motocin Sintiri 78 A Kano

LABARAI MASU NASABA

Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

August 23, 2025
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

August 23, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

August 23, 2025
Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

August 23, 2025
Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

August 23, 2025
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

August 23, 2025
Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

August 23, 2025
Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

August 23, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.