• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Borrusia Dortmund Na Shirin Dawo Da Sancho Bayan Rashin Katabus A Man U

by Abba Ibrahim Wada
2 years ago
in Labarai
0
sancho
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Borussia Dortmund na sha’awar sayen dan wasan gefe na Man U Jadon Sancho, inda ake tattaunawa kan yarjejeniyar aro har zuwa karshen kakar wasa ta bana.

United ta sayi Sancho daga Dortmund a shekara ta 2021 a kan kudi fam miliyan 73, amma kuma tun watan Agusta bai buga wa United wasa ko daya ba sakamakon rashin jituwar dake tsakaninsa da kocin kungiyar Eric Ten Hag.

Idan hakan ta tabbata Sancho zai koma kungiyar ta Borrusia Dortmund dake buga gasar Bundesliga a matsayin aro har zuwa karshen kakar wasanni ta bana.

  • Man U Ta Maye Gurbin Eriksen Da Zai Yi Jinyar Watanni Uku
  • Bai Kamata Chelsea Ta Zauna A Matsayi Na 10 A Gasar Firimiya Ba – Pochettino

Man Utd ta sayi Sancho daga Dortmund a bazarar 2021 a kan fam miliyan 73 inda tun bayan zuwansa ya buga masu wasanni 58 inda ya jefa kwallaye 9 a raga.

Kwantiragin dan wasan na Ingila a Old Trafford zai kare ne a shekarar 2026, inda United ke da zabin tsawaitawa tsawon shekara guda.

Labarai Masu Nasaba

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Gwamnatin Tarayya Za Ta Inganta Muhimman Abubuwan More Rayuwa Don Ci Gaban Ƙasa

Tun lokacin da dan wasan mai shekaru 23 ya shiga shafukan sada zumunta inda ya karyata ikirarin da kocin kungiyar Eric Ten Hag ya yi na cewa Sancho yana atisaye shi kadai ba tare da sauran abokan wasansa ba ya sa ba a sake kiransa a cikin tawagar yan wasan kungiyar ba.

Abin lura a yanzu shi ne shin Borussia Dortmund za ta iya biyan cikakken albashin Jadon Sancho ko za su yi fatan United ta iya taimaka musu ta biya wani kaso na albashin dan wasan.

Idan zai tafi Dortmund na tsawon watanni shida, ya taka rawar gani kuma ya dawo Manchester United to tabbas darajar kasuwarsa za ta yi yawa fiye da yadda take a yanzu.

Sai dai a halin yanzu, akwai sauran aiki da yawa a kan wannan yarjejeniya, amma Borussia Dortmund tana sha’awar kuma tana tattaunawa da Manchester United kan Jadon Sancho.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Erik Ten HagFirimiyar IngilamAN UTD
ShareTweetSendShare
Previous Post

Abin Da Ya Kamata A Sani, Kwana 8 Kafin Fara Gasar Kofin Afirka

Next Post

Kyfatin Na Ƙasar Ghana ANDRE AYEW Na Fatan Kafa Tarihi A Gasar AFCON Ta Bana

Related

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Manyan Labarai

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

43 minutes ago
Gwamnatin Tarayya Za Ta Inganta Muhimman Abubuwan More Rayuwa Don Ci Gaban Ƙasa
Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta Inganta Muhimman Abubuwan More Rayuwa Don Ci Gaban Ƙasa

2 hours ago
Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya
Labarai

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya

3 hours ago
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido
Labarai

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido Ba

4 hours ago
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya
Labarai

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

15 hours ago
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido
Manyan Labarai

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

16 hours ago
Next Post
Kyfatin Na Ƙasar Ghana ANDRE AYEW Na Fatan Kafa Tarihi A Gasar AFCON Ta Bana

Kyfatin Na Ƙasar Ghana ANDRE AYEW Na Fatan Kafa Tarihi A Gasar AFCON Ta Bana

LABARAI MASU NASABA

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

September 13, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

September 13, 2025
Gwamnatin Tarayya Za Ta Inganta Muhimman Abubuwan More Rayuwa Don Ci Gaban Ƙasa

Gwamnatin Tarayya Za Ta Inganta Muhimman Abubuwan More Rayuwa Don Ci Gaban Ƙasa

September 13, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya

September 13, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido Ba

September 13, 2025
Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

September 12, 2025
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.