• English
  • Business News
Saturday, October 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Borrusia Dortmund Na Shirin Dawo Da Sancho Bayan Rashin Katabus A Man U

by Abba Ibrahim Wada
2 years ago
sancho

Borussia Dortmund na sha’awar sayen dan wasan gefe na Man U Jadon Sancho, inda ake tattaunawa kan yarjejeniyar aro har zuwa karshen kakar wasa ta bana.

United ta sayi Sancho daga Dortmund a shekara ta 2021 a kan kudi fam miliyan 73, amma kuma tun watan Agusta bai buga wa United wasa ko daya ba sakamakon rashin jituwar dake tsakaninsa da kocin kungiyar Eric Ten Hag.

Idan hakan ta tabbata Sancho zai koma kungiyar ta Borrusia Dortmund dake buga gasar Bundesliga a matsayin aro har zuwa karshen kakar wasanni ta bana.

  • Man U Ta Maye Gurbin Eriksen Da Zai Yi Jinyar Watanni Uku
  • Bai Kamata Chelsea Ta Zauna A Matsayi Na 10 A Gasar Firimiya Ba – Pochettino

Man Utd ta sayi Sancho daga Dortmund a bazarar 2021 a kan fam miliyan 73 inda tun bayan zuwansa ya buga masu wasanni 58 inda ya jefa kwallaye 9 a raga.

Kwantiragin dan wasan na Ingila a Old Trafford zai kare ne a shekarar 2026, inda United ke da zabin tsawaitawa tsawon shekara guda.

LABARAI MASU NASABA

DHQ Ta Ƙaryata Rahoton Yunƙurin Yi Wa Tinubu Juyin Mulki

‘Yansanda Sun Kai Samame Maboyar ‘Yan Ta’adda, Sun Kwato Miyagun Kwayoyi A Gombe

Tun lokacin da dan wasan mai shekaru 23 ya shiga shafukan sada zumunta inda ya karyata ikirarin da kocin kungiyar Eric Ten Hag ya yi na cewa Sancho yana atisaye shi kadai ba tare da sauran abokan wasansa ba ya sa ba a sake kiransa a cikin tawagar yan wasan kungiyar ba.

Abin lura a yanzu shi ne shin Borussia Dortmund za ta iya biyan cikakken albashin Jadon Sancho ko za su yi fatan United ta iya taimaka musu ta biya wani kaso na albashin dan wasan.

Idan zai tafi Dortmund na tsawon watanni shida, ya taka rawar gani kuma ya dawo Manchester United to tabbas darajar kasuwarsa za ta yi yawa fiye da yadda take a yanzu.

Sai dai a halin yanzu, akwai sauran aiki da yawa a kan wannan yarjejeniya, amma Borussia Dortmund tana sha’awar kuma tana tattaunawa da Manchester United kan Jadon Sancho.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya
Da ɗumi-ɗuminsa

DHQ Ta Ƙaryata Rahoton Yunƙurin Yi Wa Tinubu Juyin Mulki

October 18, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas
Tsaro

‘Yansanda Sun Kai Samame Maboyar ‘Yan Ta’adda, Sun Kwato Miyagun Kwayoyi A Gombe

October 18, 2025
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja
Tsaro

Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

October 18, 2025
Next Post
Kyfatin Na Ƙasar Ghana ANDRE AYEW Na Fatan Kafa Tarihi A Gasar AFCON Ta Bana

Kyfatin Na Ƙasar Ghana ANDRE AYEW Na Fatan Kafa Tarihi A Gasar AFCON Ta Bana

LABARAI MASU NASABA

An Bude Taron Sanin Makamar Aiki Na Cika Shekaru 80 Da Kafuwar MDD A Wuhan Na Kasar Sin

An Bude Taron Sanin Makamar Aiki Na Cika Shekaru 80 Da Kafuwar MDD A Wuhan Na Kasar Sin

October 18, 2025
Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya

DHQ Ta Ƙaryata Rahoton Yunƙurin Yi Wa Tinubu Juyin Mulki

October 18, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

‘Yansanda Sun Kai Samame Maboyar ‘Yan Ta’adda, Sun Kwato Miyagun Kwayoyi A Gombe

October 18, 2025
Kamfanin Gine-Gine Na CCECC Ya Fara Gina Wani Titin Mota Da Zai Rage Cunkoso A Birnin Abuja Na Tarayyar Najeriya

Kamfanin Gine-Gine Na CCECC Ya Fara Gina Wani Titin Mota Da Zai Rage Cunkoso A Birnin Abuja Na Tarayyar Najeriya

October 18, 2025
ASUU

Cikin Wata 9 Farfesoshi 309 Sun Bar Aiki A Jami’o’in Gwamnati, In Ji ASUU

October 18, 2025
Masanin Ilimin Physics Chen Ning Yang Ya Rasu Yana Da Shekaru 103

Masanin Ilimin Physics Chen Ning Yang Ya Rasu Yana Da Shekaru 103

October 18, 2025
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

October 18, 2025
Kasar Sin Ta Gargadi Amurka Game Da Yunkurin Samarwa Yankin Taiwan Makamai

Kasar Sin Ta Gargadi Amurka Game Da Yunkurin Samarwa Yankin Taiwan Makamai

October 18, 2025
Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

October 18, 2025
Mataimakin Firaministan Sin Ya Zanta Da Sakataren Baitul-mali Da Wakilin Cinikayyar Amurka

Mataimakin Firaministan Sin Ya Zanta Da Sakataren Baitul-mali Da Wakilin Cinikayyar Amurka

October 18, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.