• English
  • Business News
Tuesday, November 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Buhari Ya Jagoranci Zaman Majalisar Zartarwa Na Karshe A Gwamnatinsa

by Abubakar Abba
2 years ago
Buhari

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya jagoranci zaman majalisar zartarwa na yau Laraba da aka saba yi duk mako a fadar shugaban kasa da ke Abuja.

Buhari ya dawo Nijeriya da maraicen ranar Talata bayan tafiyar da ya yi zuwa Landan don halartar bikin nadin Sarki Charles III.

  • Mutum 1 Ya Mutu, Da Dama Sun Bace Yayin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Hari Kwara
  • An Tura Budurwar Da Ta Ci Zarafin Dan Sanda Gidan Yari

Zaman majalisar dai, shi ne na karshe da Buhari zai jagoranta, inda a mako mai zuwa ne, za a yi bankwana da gwamnatin Buhari.

A zaman na yau, majalisar ta yi duba a kan yarjejeniya kusan 60.

Zaman na yau, ya samu halartar sama da kashi 98 na ministoci da kuma kananan ministoci.

LABARAI MASU NASABA

Kalaman Trump A Kan Nijeriya Abun Damuwa Ne – Peter Obi 

Natasha Ta Zargi Akpabio Da Sanya Jami’an Tsaro Su Ƙwace Mata Fasfo A Filin Jirgin Saman Abuja 

Bayan gaisuwa a tsakaninsu, sun ci gaba da gudanar da taron majalisar.

Daga cikin wadanda suka halarci zaman majalisar akwai, mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo, sakataren gwamnatin tarayya, Boss Mustapha, mai bai wa shugaban kasa shawara a fannin tsaro Babagana Monguno.

Manyan ministocin da suka halarci zaman akwai, ministan kula da harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola, ministan kimiyya da fasaha Olorunimbe Mamora; ministar kudi Zainab Ahmed; ministan sufuri Mu’azu Sambo; ministan kiwon lafiya, Dakta Osagie Ehanire; ministan sadarwa da bunkasa tattalin arzikin zamani Farfesa Isa Pantami, ministan wasanni, Sunday Dare, ministan sufurin jiragen sama, Sanata Hadi Sirika, ministan muhalli, Mohammed Abdullahi; ministan ayyuka Babatunde Fashola; ministan Abuja Mohammed Bello, ministan harkokin kasashen ketare, Geoffrey Onyeama; Atoni-Janar na tarayya kuma ministan shari’a Abubakar Malami, ministar kula da harkokin mata Pauline Tallen; ministan ilimi Adamu Adamu, ministar jin kai da bayar da agajin gaggawa, Sadiya Farouk, ministan kula harkokin ‘yansanda, Maigari Dingyadi da kuma ministan yankin Neja Delta Umana Umana.

Kananan ministocin su ne, na masana’antu, kasuwanci da zuba jari Mariam Katagum; na harkokin kasar waje Zubairu Dada; kwadago da ayyukan yi Festus Keyamo, ilimi Goodluck Opiah, na muhalli Udi Odum.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kalaman Trump A Kan Nijeriya Abun Damuwa Ne – Peter Obi 
Manyan Labarai

Kalaman Trump A Kan Nijeriya Abun Damuwa Ne – Peter Obi 

November 4, 2025
Jami’an Tsaro Sun Dawo Da Fasfo Ɗin Sanata Natasha Bayan Ƙwace Shi A Abuja
Manyan Labarai

Natasha Ta Zargi Akpabio Da Sanya Jami’an Tsaro Su Ƙwace Mata Fasfo A Filin Jirgin Saman Abuja 

November 4, 2025
Masu Kashe Mutane A Kudu Maso Gabas Kiristoci Ne – Soludo
Manyan Labarai

Masu Kashe Mutane A Kudu Maso Gabas Kiristoci Ne – Soludo

November 4, 2025
Next Post
Xi Ya Zanta Da Takwaransa Na Kazakhstan

Xi Ya Zanta Da Takwaransa Na Kazakhstan

LABARAI MASU NASABA

Kalaman Trump A Kan Nijeriya Abun Damuwa Ne – Peter Obi 

Kalaman Trump A Kan Nijeriya Abun Damuwa Ne – Peter Obi 

November 4, 2025
Jami’an Tsaro Sun Dawo Da Fasfo Ɗin Sanata Natasha Bayan Ƙwace Shi A Abuja

Natasha Ta Zargi Akpabio Da Sanya Jami’an Tsaro Su Ƙwace Mata Fasfo A Filin Jirgin Saman Abuja 

November 4, 2025
Masu Kashe Mutane A Kudu Maso Gabas Kiristoci Ne – Soludo

Masu Kashe Mutane A Kudu Maso Gabas Kiristoci Ne – Soludo

November 4, 2025
Ribadu Ya Gana Da Hafsoshin Tsaro Biyo Bayan Kalaman Trump 

Ribadu Ya Gana Da Hafsoshin Tsaro Biyo Bayan Kalaman Trump 

November 4, 2025
Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

November 3, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

November 3, 2025
An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

November 3, 2025
“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

November 3, 2025
Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

November 3, 2025
Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

November 3, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.