• Leadership Hausa
Thursday, November 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Buhari Ya Jagoranci Zaman Majalisar Zartarwa Na Karshe A Gwamnatinsa

by Abubakar Abba
7 months ago
in Labarai
0
Buhari Ya Jagoranci Zaman Majalisar Zartarwa Na Karshe A Gwamnatinsa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya jagoranci zaman majalisar zartarwa na yau Laraba da aka saba yi duk mako a fadar shugaban kasa da ke Abuja.

Buhari ya dawo Nijeriya da maraicen ranar Talata bayan tafiyar da ya yi zuwa Landan don halartar bikin nadin Sarki Charles III.

  • Mutum 1 Ya Mutu, Da Dama Sun Bace Yayin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Hari Kwara
  • An Tura Budurwar Da Ta Ci Zarafin Dan Sanda Gidan Yari

Zaman majalisar dai, shi ne na karshe da Buhari zai jagoranta, inda a mako mai zuwa ne, za a yi bankwana da gwamnatin Buhari.

A zaman na yau, majalisar ta yi duba a kan yarjejeniya kusan 60.

Zaman na yau, ya samu halartar sama da kashi 98 na ministoci da kuma kananan ministoci.

Labarai Masu Nasaba

NNPP Ta Nemi EU, Amurka Da AU Su Kawo Mata Dauki Kan Zaben Gwamnan Kano

Sanatocin Arewacin Nijeriya Sun Matsa Wa Tinubu Lamba Kan Sake Bude Iyakar Nijar

Bayan gaisuwa a tsakaninsu, sun ci gaba da gudanar da taron majalisar.

Daga cikin wadanda suka halarci zaman majalisar akwai, mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo, sakataren gwamnatin tarayya, Boss Mustapha, mai bai wa shugaban kasa shawara a fannin tsaro Babagana Monguno.

Manyan ministocin da suka halarci zaman akwai, ministan kula da harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola, ministan kimiyya da fasaha Olorunimbe Mamora; ministar kudi Zainab Ahmed; ministan sufuri Mu’azu Sambo; ministan kiwon lafiya, Dakta Osagie Ehanire; ministan sadarwa da bunkasa tattalin arzikin zamani Farfesa Isa Pantami, ministan wasanni, Sunday Dare, ministan sufurin jiragen sama, Sanata Hadi Sirika, ministan muhalli, Mohammed Abdullahi; ministan ayyuka Babatunde Fashola; ministan Abuja Mohammed Bello, ministan harkokin kasashen ketare, Geoffrey Onyeama; Atoni-Janar na tarayya kuma ministan shari’a Abubakar Malami, ministar kula da harkokin mata Pauline Tallen; ministan ilimi Adamu Adamu, ministar jin kai da bayar da agajin gaggawa, Sadiya Farouk, ministan kula harkokin ‘yansanda, Maigari Dingyadi da kuma ministan yankin Neja Delta Umana Umana.

Kananan ministocin su ne, na masana’antu, kasuwanci da zuba jari Mariam Katagum; na harkokin kasar waje Zubairu Dada; kwadago da ayyukan yi Festus Keyamo, ilimi Goodluck Opiah, na muhalli Udi Odum.

Tags: BuhariMajalisar ZartarwaMulki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Mutum 1 Ya Mutu, Da Dama Sun Bace Yayin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Hari Kwara

Next Post

Xi Ya Zanta Da Takwaransa Na Kazakhstan

Related

NNPP
Manyan Labarai

NNPP Ta Nemi EU, Amurka Da AU Su Kawo Mata Dauki Kan Zaben Gwamnan Kano

2 hours ago
Sanatocin Arewacin Nijeriya Sun Matsa Wa Tinubu Lamba Kan Sake Bude Iyakar Nijar
Labarai

Sanatocin Arewacin Nijeriya Sun Matsa Wa Tinubu Lamba Kan Sake Bude Iyakar Nijar

5 hours ago
Da Dumi-dumi: Kotun Daukaka Kara Ta Ayyana Ranar Yanke Hukunci Kan Kujerar Gwamnan Adamawa
Labarai

Da Dumi-dumi: Kotun Daukaka Kara Ta Ayyana Ranar Yanke Hukunci Kan Kujerar Gwamnan Adamawa

6 hours ago
Tinubu Ya Gabatar Da Kudurin Kasafin Kudin 2024 A Gaban Majalisa
Manyan Labarai

Tinubu Ya Gabatar Da Kudurin Kasafin Kudin 2024 A Gaban Majalisa

12 hours ago
Za Mu Gudanar Da Bincike Kan Kundin Takardun Shari’ar Zaben Gwamnan Kano – NJC
Manyan Labarai

Za Mu Gudanar Da Bincike Kan Kundin Takardun Shari’ar Zaben Gwamnan Kano – NJC

13 hours ago
Al’ummar Jihohi 9 Na Arewacin Nijeriya Sun Gamsu Da Shirin ‘New Incentives For All’
Labarai

Al’ummar Jihohi 9 Na Arewacin Nijeriya Sun Gamsu Da Shirin ‘New Incentives For All’

14 hours ago
Next Post
Xi Ya Zanta Da Takwaransa Na Kazakhstan

Xi Ya Zanta Da Takwaransa Na Kazakhstan

LABARAI MASU NASABA

NNPP

NNPP Ta Nemi EU, Amurka Da AU Su Kawo Mata Dauki Kan Zaben Gwamnan Kano

November 29, 2023
Ya Dace Kasashen Da Suka Ci Gaba Su Cika Alkawuran Da Suka Yi Game Da Sauyin Yanayi

Ministan Wajen Sin Ya Jaddada Shawarar Kafa Kasashe 2 A Matsayin Hanyar Warware Rikicin Falasdinu Da Isra’ila

November 29, 2023
Auto Draft

Ya Dace Kasashen Da Suka Ci Gaba Su Cika Alkawuran Da Suka Yi Game Da Sauyin Yanayi

November 29, 2023
Labarin Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin: Kimiyya Na Taimakawa Manoma Fita Daga Kangin Talauci

Labarin Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin: Kimiyya Na Taimakawa Manoma Fita Daga Kangin Talauci

November 29, 2023
OECD: Gdpn Sin Zai Karu Da Kashi 5.2 A 2023

OECD: Gdpn Sin Zai Karu Da Kashi 5.2 A 2023

November 29, 2023
Sanatocin Arewacin Nijeriya Sun Matsa Wa Tinubu Lamba Kan Sake Bude Iyakar Nijar

Sanatocin Arewacin Nijeriya Sun Matsa Wa Tinubu Lamba Kan Sake Bude Iyakar Nijar

November 29, 2023
Sin Na Ba Da Gudummawa Wajen Samar Da Abinci Da Tsarin Samar Da Kaya A Duniya

Sin Na Ba Da Gudummawa Wajen Samar Da Abinci Da Tsarin Samar Da Kaya A Duniya

November 29, 2023
An Kammala Aikin Bututun Karkashin Ruwa Na Sabuwar Hanyar Sin Da Ta Ratsa Teku

An Kammala Aikin Bututun Karkashin Ruwa Na Sabuwar Hanyar Sin Da Ta Ratsa Teku

November 29, 2023
Da Dumi-dumi: Kotun Daukaka Kara Ta Ayyana Ranar Yanke Hukunci Kan Kujerar Gwamnan Adamawa

Da Dumi-dumi: Kotun Daukaka Kara Ta Ayyana Ranar Yanke Hukunci Kan Kujerar Gwamnan Adamawa

November 29, 2023
Xi Ya Kai Rangadin Aiki A Birnin Shanghai

Xi Ya Kai Rangadin Aiki A Birnin Shanghai

November 29, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.