• English
  • Business News
Tuesday, June 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bukatar ‘Yan Siyasa Su San Kalaman Da Za Su Furta Lokacin Kamfen

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
in Siyasa
0
Bukatar ‘Yan Siyasa Su San Kalaman Da Za Su Furta Lokacin Kamfen
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Da akwai bukatar sai ‘yan siyasa sun kai zuciyarsu nesa wajen barin yin amfani da kalaman da ba su dace ba, lokacin da suka je yakin neman zabe.

Irin hakan shi ne yake harzuka zuciyar magoya wani dan takara, bayan wasu na wani dan takarar sun furta kalaman da ba su dace ba.

  • Ranar Abokan Hulɗa: NIS Ta Karrama Jami’anta Masu Aiki Tuƙuru
  • Za Mu Yi Nazarin Hukuncin Kotun Daukaka Kara – ASUU

Wannan an fi samun hakan ne idan ‘yan takarar mukami daya suka zo yin kamfen a garin dan takarar da yake adawa ba domin komai ba, sai saboda duk mukami daya suke nema, amma jam’iyyun da suke matakara sun bambanta. Bugu da kari kuma idan suna takarar kujera daya kamar dai yadda na fara yin bayani nan nema abin aka fi samun matsala, a irin wannan yanayi, amma kuma wannan idan duk an kai zuciya nesa ba wani abu ba ne.

Allah ai shi ke ba da mulki ga wanda ya so don haka komai nacin mutum duk wadansu hanyoyin da zai bi domin yin hakan, idan lokacin shi bai yi babu yadda zai yi.‘Yan takarar mukaman siyasa daban- daban ya dace su sanc ewa duk wani abin da ya faru ko na kirki ko akasin haka, lokacin yakin neman zabe, ana ta’allaka irin hakan ne da cewa sune sanadiyar faruwar al’amarin na tashin hankali.

Domin kuwa wani dan takarar ma tsoro yake da shakkun zuwa wurin da ya dace ya je yakin neman zaben, ba domin komai  ba sai don gudun abinda zai iya faruwa.

Labarai Masu Nasaba

An Fara Kiraye-Kirayen Tinubu Ya Zaɓi Barau Jibrin A Mataimakinsa Na 2027

Abba Ya Dace Ya Zama Gwamnan Kano Na Har Abada Ba Shekaru 8 Kaɗai Ba – Arch Ali Hassan

Ko da yake dai ba a taru aka zama daya ba, sai dai kuma wani al’amari ba a rasa nono a riga.

Wasu daga cikin ‘yan takarari dan za su tafi kamfen wani gari, ba suyin taka- tsantsan da irin kalaman da suka dace su yi. Amma duk da sanin cewar kalaman batanci lokacin yakinn eman zabe ba su kamata, sai dai kuma wasu ‘yan siyasar harshirin yin hakan suke yi.

Sunaganin tamkar yin hakan zai kara masu wani kwarjini daga wurin jama’a. Ranar Laraba ta wannan makon ce aka fara gangami na kamfen din siyasa inda akes a ran dukkan ‘yan takarar Shugaban kasa 18, za su shigayin kamfen din.

Haka nan ma ‘yan takarar majalisu nDattawa da na Tarayya, duk cikin wannan watan ne za su fara. Masu takarar gwamna da ‘yan majalisar Jiha su sai 10 gawatan Oktoba 2022.

Wannan shi yasa hukumomi wadanda suka hada da hukumar zabe mai zaman kanta, hukumar kula da harkokin gidajen yada labarai da suka shafi Talabijin da Rediyo, cibiyar horar da ‘yan majalisa ta kasa.

Duk dai maganar daya ce ta yin nesa nesa da kalaman batanci irin wadanda ka iya harzuka magoyabaya, su kai garungumar tashin hankali, wanda ba shi ne ake bukata ba a wannan lokaci da ake fama da tabarbarewar tsaro.

Ita ma majalisar zaman lafiya ta kasa karkashin Shugabancin tsohon Shugaban kasa na mulkin soja ritaya Janar Abdulsalam Abubukar tare da wasu mashahuran mutaned a suka hada da Alhaji Aliko Dangote Bishop Hassan Kuka ba a bar ta a baya ba wajen yin hakan. Saboda kuwa za su yi taro ranar Alhamis duk da zummar jawo hankalin ‘yan siyasa, da sauran masu ruwa da tsaki, ganin an fara yakin neman zabe a guiji furta kalaman da ba su kamata.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan SiyasaKalaman BatancitakaraZabeZaben 2023Zaman Lafiya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ranar Abokan Hulɗa: NIS Ta Karrama Jami’anta Masu Aiki Tuƙuru

Next Post

Shugabanci A Kasuwanci (2)

Related

An Fara Kiraye-Kirayen Tinubu Ya Zaɓi Barau Jibrin A Mataimakinsa Na 2027
Siyasa

An Fara Kiraye-Kirayen Tinubu Ya Zaɓi Barau Jibrin A Mataimakinsa Na 2027

14 hours ago
Gwamnan Abba Kabir Yusuf tare da Arch. Ali Hassan
Tattaunawa

Abba Ya Dace Ya Zama Gwamnan Kano Na Har Abada Ba Shekaru 8 Kaɗai Ba – Arch Ali Hassan

1 day ago
2027: Wajibi Ne A Saka Sakamakon Zaɓe A Na’ura – Farfesa Jega
Siyasa

2027: Wajibi Ne A Saka Sakamakon Zaɓe A Na’ura – Farfesa Jega

1 day ago
Ƴansanda Sun Gargaɗi Masu Lalata Fastar Tinubu A Kano
Siyasa

Ƴansanda Sun Gargaɗi Masu Lalata Fastar Tinubu A Kano

3 days ago
Atiku Da Wasu Sun Kafa Sabuwar Jam’iyya, Sun Nemi INEC Ta Musu Rajista
Manyan Labarai

Atiku Da Wasu Sun Kafa Sabuwar Jam’iyya, Sun Nemi INEC Ta Musu Rajista

4 days ago
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Namadi Sambo Ya Karyata Sauya Sheƙa Zuwa APC
Manyan Labarai

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Namadi Sambo Ya Karyata Sauya Sheƙa Zuwa APC

5 days ago
Next Post
Shugabanci A Kasuwanci (2)

Shugabanci A Kasuwanci (2)

LABARAI MASU NASABA

An Cafke Mutum 22 Kan Kisan ‘Yan Ɗaurin Aure A Filato – Uba Sani

An Cafke Mutum 22 Kan Kisan ‘Yan Ɗaurin Aure A Filato – Uba Sani

June 24, 2025
Manchester United Za Ta Biya Fam Miliyan 60 Don Ɗaukar Mbeumo Daga Brentford

Manchester United Za Ta Biya Fam Miliyan 60 Don Ɗaukar Mbeumo Daga Brentford

June 24, 2025
Sojoji Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda 600 Cikin Mako 3

Sojoji Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda 600 Cikin Mako 3

June 24, 2025
Iran Da Isra’ila Sun Amince Su Tsagaita Wuta – Trump

Iran Da Isra’ila Sun Amince Su Tsagaita Wuta – Trump

June 24, 2025
Majalisar Dattawa Na Nazarin Shawarwari 31, Da Ƴancin Ƙananan Hukumomi

Majalisar Dattawa Na Nazarin Shawarwari 31, Da Ƴancin Ƙananan Hukumomi

June 23, 2025
EFCC Ta Kama Tsohon Babban Jami’in NNPC Kan Zargin Satar Dala Biliyan 7.2

EFCC Ta Kama Tsohon Babban Jami’in NNPC Kan Zargin Satar Dala Biliyan 7.2

June 23, 2025
Likitocin Kasar Sin Sun Gudanar Da Ayyukan Kiwon Lafiya Kyauta Ga Yara A Botswana

Likitocin Kasar Sin Sun Gudanar Da Ayyukan Kiwon Lafiya Kyauta Ga Yara A Botswana

June 23, 2025
Minista Ya Buƙaci Kafafen Yaɗa Labarai Da Su Guji Tallata ’Yan Ta’adda Da ’Yan Bindiga

Gargaɗin Amurka: Gwamnati Ta Bayar Da Tabbaci Akwai Tsaro A Abuja

June 23, 2025
Tawagar Likitocin Kasar Sin Sun Duba Marayu Marasa Lafiya Fiye Da 200 Kyauta A Zanzibar Ta Tanzaniya

Tawagar Likitocin Kasar Sin Sun Duba Marayu Marasa Lafiya Fiye Da 200 Kyauta A Zanzibar Ta Tanzaniya

June 23, 2025
An Fara Kiraye-Kirayen Tinubu Ya Zaɓi Barau Jibrin A Mataimakinsa Na 2027

An Fara Kiraye-Kirayen Tinubu Ya Zaɓi Barau Jibrin A Mataimakinsa Na 2027

June 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.