• English
  • Business News
Wednesday, June 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Buratai Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Hajiya Dada Musa Yar’Adua

by Bello Hamza
10 months ago
in Labarai
0
Buratai Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Hajiya Dada Musa Yar’Adua
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar Juma’a 6 ga watan Satumba 2024 ne Tsohon Hafsan Sojojin Nijeriya, Laftanar Janar Tukur Yusufu Buratai (mai ritaya) CFR, ya jagorancin tawagarsa zuwa Katsina domin ta’aziyyar rasuwar Hajiya Dada Musa Yar’Adua mahaifiyar magiyayi tsohon shugaban kasa Umaru Musa Yar’Adua.

Janar Buratai (mai ritaya) wanda kuma shi ne Betara na Biu, Garkuwan Keffi, kuma tsohon ambasadan Nijeriya a kasar Benin ya samu tarbar daya daga ‘ya’yan marigayyar, Sanata Abdulaziz Musa ‘Yar’adua, Matawallen Katsina wanda kuma shi ne shugaban kwamitin Majalisar Dattawa a kan sojoji da Alhaji Mustapha da kuma Manjo Janar Abubakar Adamu (mai ritaya).

  • Nazari Kan Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (4)
  • Dauda Lawal A Shekara 59: Mai Gidana Wanda Bai Da Jiji Da Kai

Janar Buratai ya yi addu’ar Allah ya jikanta da rahama ya kuma yi addu’ar Allah ya albarkaci zuriyar da ta bari.

A jawabinsa, Sanata Abdulaziz Musa ‘Yar’adua ya gode wa Buratai da tawagarsa ya kuma yaba masa a bisa yadda ya tafiyar da harkokin sojojin Nijeriya a zamanin yana shugabantar su, wanda hakan ya taimaka wajen tabbatar da tsaro a wancan lokacin.

Cikin wadannan suka raka Buratai akwai Birgediya Janar SK Usman (mai ritaya) mni da Hon. Alhaji Aminu Balele (Dan Arewa) da kuma Alhaji Ibrahim Danfulani, Sadaukin Garkuwan Keffi.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Kashe ÆŠan Kasuwa da ÆŠan Banga A Kwara

Bilicin: NAFDAC Ta Kama Mutane 6, Ta Rufe Shaguna A Kano

 

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BurataiDada Yar'AduaRasuwaTa'aziyya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Nazari Kan Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (4)

Next Post

Wang Yi Ya Gana Da Jakadan Amurka Kan Sauyin Yanayi

Related

‘Yan Bindiga Sun Kashe ÆŠan Kasuwa da ÆŠan Banga A Kwara
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe ÆŠan Kasuwa da ÆŠan Banga A Kwara

24 minutes ago
Bilicin: NAFDAC Ta Kama Mutane 6, Ta Rufe Shaguna A Kano
Manyan Labarai

Bilicin: NAFDAC Ta Kama Mutane 6, Ta Rufe Shaguna A Kano

1 hour ago
Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa
Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

9 hours ago
Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato
Labarai

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

11 hours ago
Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027
Labarai

Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

13 hours ago
Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta
Labarai

Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

13 hours ago
Next Post
Wang Yi Ya Gana Da Jakadan Amurka Kan Sauyin Yanayi

Wang Yi Ya Gana Da Jakadan Amurka Kan Sauyin Yanayi

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Kashe ÆŠan Kasuwa da ÆŠan Banga A Kwara

‘Yan Bindiga Sun Kashe ÆŠan Kasuwa da ÆŠan Banga A Kwara

June 25, 2025
Bilicin: NAFDAC Ta Kama Mutane 6, Ta Rufe Shaguna A Kano

Bilicin: NAFDAC Ta Kama Mutane 6, Ta Rufe Shaguna A Kano

June 25, 2025
Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

June 24, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

June 24, 2025
Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

June 24, 2025
Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

June 24, 2025
Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

June 24, 2025
Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

June 24, 2025
Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

June 24, 2025
Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

June 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.