• English
  • Business News
Thursday, September 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Burin Sin Na Kara Jin Dadin Zaman Jama’a Ya Dace Da Begen Jama’ar Kasa Da Kasa

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Burin Sin Na Kara Jin Dadin Zaman Jama’a Ya Dace Da Begen Jama’ar Kasa Da Kasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shekarar da ta gabata, shekara ce da bunkasuwar tattalin arzikin Sin ya farfado, bayan ta kyautata matakan dakile da kandagarkin cutar COVID-19, wadanda ta dauki shekaru 3 tana gudanar da su. Ko da yake an fuskanci matsaloli da dama, amma dukkan Sinawa sun yi kokari don ba da gudummawarsu.

Kamar yadda shugaban kasar Sin Xi Jinping ya fada a cikin jawabinsa na murnar sabuwar shekarar 2024, wato “Muna da babban burin da muke fatan cimmawa, burin da ke shafar kowa, wato za mu yi kokarin ganin al’ummar Sinawa na kara jin dadin zaman rayuwarsu”. Kara jin dadin zaman rayuwa shi ne babban burin kasar Sin, kana ya dace da begen jama’ar duniya baki daya.

  • Shugabannin Sin Da Rasha Sun Tura Wa Juna Sakwanni Don Murnar Sabuwar Shekara
  • Xi Da Biden Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 45 Da Kulla Huldar Diplomasiyya Tsakanin Kasashensu

Idan ana son jama’ar duniya su kara jin dadin zaman rayuwa, da farko ana bukatar zaman lafiya da kwanciyar hankali. Kasar Sin ta yi kokari wajen gabatar da ra’ayinta kan daidaita rikicin Ukraine ta hanyar siyasa, da takardar daidaita rikicin dake tsakanin Palesdinu da Isra’ila, da tura jami’ai da dama don shiga tsakani kan daidaita rikicin, wanda ya samu amincewa daga kasa da kasa.

Bunkasuwa shi ne mabudin daidaita dukkan matsaloli. A cikin manyan kasashe masu karfin tattalin arziki a duniya, tattalin arzikin Sin ya karu da kashi 5.2 cikin 100 a rubu’i uku na farkon shekarar 2023 bisa na makamancin lokacin shekarar 2022, Sin ta kiyaye matsayinta na kasa mafi bayar da gudummawa ga bunkasuwar tattalin arzikin duniya. Kana Sin ta kafa dandalin hadin gwiwa da dama don more damar samun bunkasuwa tare da kasashen duniya.

Jama’a a fadin duniya suna rayuwa mai kyau, kuma suna fatan samun karin adalci a harkokin duniya. An gudanar da taron kolin Sin da kasashen yankin tsakiyar Asiya, da dandalin tattaunawa kan hadin gwiwar shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya karo na uku, da shigar da sabbin membobi a cikin BRICS, da ganawa a tsakanin shugabannin Sin da Amurka a San Francisco, kasar Sin ta yi kokarin kiyaye tsarin kasa da kasa, da raya karfin kasashe masu tasowa, da kuma ba da tabbaci da kwanciyar hankali ga duniyar dake fuskantar sauye-sauye da rikici.

Labarai Masu Nasaba

Amfani Da Karfin Tuwo Ba Zai Iya Kawo Zaman Lafiya A Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

Kasar Sin Ta Fitar Da Mizanin Cinikayya Tare Da Sauran Mambobin BRICS

A yayin da aka shiga sabuwar shekara, ba ma kawai Sin tana tunanin kanta kadai ba, har ma da duniya baki daya. A shekarar 2024, kasar Sin tana son hada kai da kasashen duniya wajen tinkarar kalubale da sa kaimi ga samun wadata tare. (Zainab Zhang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan siyasar AmurkaAlakar sin da AmurkaSin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ta’addanci: NDLEA Ta Cafke Miyagun Kwayoyi Zuwa Dazukan Zamfara Da Kebbi

Next Post

Za Mu Cigaba Da Fadakarwa Kan Dorewar  Zaman Lafiya Tsakanin Arewa Da Kudu – Sarkin Kano

Related

Amfani Da Karfin Tuwo Ba Zai Iya Kawo Zaman Lafiya A Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba
Daga Birnin Sin

Amfani Da Karfin Tuwo Ba Zai Iya Kawo Zaman Lafiya A Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

9 hours ago
Kasar Sin Ta Fitar Da Mizanin Cinikayya Tare Da Sauran Mambobin BRICS
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Fitar Da Mizanin Cinikayya Tare Da Sauran Mambobin BRICS

10 hours ago
Mataimakin Shugaban Unilever: Mun Kudiri Aniyar Zama “Masu Tseren Gudun Fanfalaki” A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Mataimakin Shugaban Unilever: Mun Kudiri Aniyar Zama “Masu Tseren Gudun Fanfalaki” A Kasar Sin

11 hours ago
Xi Jinping Ya Aika Da Sakon Taya Murnar Bude Taron CIFTIS Na Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Aika Da Sakon Taya Murnar Bude Taron CIFTIS Na Shekarar 2025

12 hours ago
“Hadin Kan Kasashen BRICS” Ya Karfafa Shawo Kan Kalubale
Daga Birnin Sin

“Hadin Kan Kasashen BRICS” Ya Karfafa Shawo Kan Kalubale

13 hours ago
Jagororin Tsaro Da Na Sojoji Daga Sama Da Kasashe 100 Za Su Halarci Taro Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Beijing
Daga Birnin Sin

Jagororin Tsaro Da Na Sojoji Daga Sama Da Kasashe 100 Za Su Halarci Taro Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Beijing

14 hours ago
Next Post
Sarkin Kano

Za Mu Cigaba Da Fadakarwa Kan Dorewar  Zaman Lafiya Tsakanin Arewa Da Kudu – Sarkin Kano

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Tinubu Ya Bayar Da Umarni Karya Farashin Kayan Abinci A Nijeriya

September 11, 2025
Mun Gano Famfo 5,570 Da Ake Amfani Da Su Wajen Satar Danyen Mai — NNPCL

Mele Kyari Ya Bayyana A Ofishin EFCC Kan Zargin Badaƙalar Dala Biliyan 7.2

September 11, 2025
Amfani Da Karfin Tuwo Ba Zai Iya Kawo Zaman Lafiya A Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

Amfani Da Karfin Tuwo Ba Zai Iya Kawo Zaman Lafiya A Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

September 10, 2025
Kasar Sin Ta Fitar Da Mizanin Cinikayya Tare Da Sauran Mambobin BRICS

Kasar Sin Ta Fitar Da Mizanin Cinikayya Tare Da Sauran Mambobin BRICS

September 10, 2025
Mataimakin Shugaban Unilever: Mun Kudiri Aniyar Zama “Masu Tseren Gudun Fanfalaki” A Kasar Sin

Mataimakin Shugaban Unilever: Mun Kudiri Aniyar Zama “Masu Tseren Gudun Fanfalaki” A Kasar Sin

September 10, 2025
Shettima Ya Yaba Wa Uba Sani Kan Kafa Majalisar Ƙwarewa Ta Jihar Kaduna

Shettima Ya Yaba Wa Uba Sani Kan Kafa Majalisar Ƙwarewa Ta Jihar Kaduna

September 10, 2025
Akwai Bukatar Tinubu Ya Rubanya Kokarin Buhari Na Bunkasa Harkokin Noma  -Alhaji Umar

Ranar ‘Yancin Kai: Tinubu Zai Yi Wa ‘Yan Nijeriya Jawabi 1 Ga Oktoba

September 10, 2025
Xi Jinping Ya Aika Da Sakon Taya Murnar Bude Taron CIFTIS Na Shekarar 2025

Xi Jinping Ya Aika Da Sakon Taya Murnar Bude Taron CIFTIS Na Shekarar 2025

September 10, 2025
“Hadin Kan Kasashen BRICS” Ya Karfafa Shawo Kan Kalubale

“Hadin Kan Kasashen BRICS” Ya Karfafa Shawo Kan Kalubale

September 10, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji 5 Wasu Mutum 10 A Zamfara

September 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.