ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Burin Sin Na Kara Jin Dadin Zaman Jama’a Ya Dace Da Begen Jama’ar Kasa Da Kasa

by CGTN Hausa
3 years ago
Sin

Shekarar da ta gabata, shekara ce da bunkasuwar tattalin arzikin Sin ya farfado, bayan ta kyautata matakan dakile da kandagarkin cutar COVID-19, wadanda ta dauki shekaru 3 tana gudanar da su. Ko da yake an fuskanci matsaloli da dama, amma dukkan Sinawa sun yi kokari don ba da gudummawarsu.

Kamar yadda shugaban kasar Sin Xi Jinping ya fada a cikin jawabinsa na murnar sabuwar shekarar 2024, wato “Muna da babban burin da muke fatan cimmawa, burin da ke shafar kowa, wato za mu yi kokarin ganin al’ummar Sinawa na kara jin dadin zaman rayuwarsu”. Kara jin dadin zaman rayuwa shi ne babban burin kasar Sin, kana ya dace da begen jama’ar duniya baki daya.

  • Shugabannin Sin Da Rasha Sun Tura Wa Juna Sakwanni Don Murnar Sabuwar Shekara
  • Xi Da Biden Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 45 Da Kulla Huldar Diplomasiyya Tsakanin Kasashensu

Idan ana son jama’ar duniya su kara jin dadin zaman rayuwa, da farko ana bukatar zaman lafiya da kwanciyar hankali. Kasar Sin ta yi kokari wajen gabatar da ra’ayinta kan daidaita rikicin Ukraine ta hanyar siyasa, da takardar daidaita rikicin dake tsakanin Palesdinu da Isra’ila, da tura jami’ai da dama don shiga tsakani kan daidaita rikicin, wanda ya samu amincewa daga kasa da kasa.

ADVERTISEMENT

Bunkasuwa shi ne mabudin daidaita dukkan matsaloli. A cikin manyan kasashe masu karfin tattalin arziki a duniya, tattalin arzikin Sin ya karu da kashi 5.2 cikin 100 a rubu’i uku na farkon shekarar 2023 bisa na makamancin lokacin shekarar 2022, Sin ta kiyaye matsayinta na kasa mafi bayar da gudummawa ga bunkasuwar tattalin arzikin duniya. Kana Sin ta kafa dandalin hadin gwiwa da dama don more damar samun bunkasuwa tare da kasashen duniya.

Jama’a a fadin duniya suna rayuwa mai kyau, kuma suna fatan samun karin adalci a harkokin duniya. An gudanar da taron kolin Sin da kasashen yankin tsakiyar Asiya, da dandalin tattaunawa kan hadin gwiwar shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya karo na uku, da shigar da sabbin membobi a cikin BRICS, da ganawa a tsakanin shugabannin Sin da Amurka a San Francisco, kasar Sin ta yi kokarin kiyaye tsarin kasa da kasa, da raya karfin kasashe masu tasowa, da kuma ba da tabbaci da kwanciyar hankali ga duniyar dake fuskantar sauye-sauye da rikici.

LABARAI MASU NASABA

Shugaba Xi Ya Gana Da Firaministan Koriya Ta Arewa A Beijing

Asusun IMF Ya Rage Hasashen Bunkasar Tattalin Arzikin Duniya, Ya Kuma Kara Na Sin

A yayin da aka shiga sabuwar shekara, ba ma kawai Sin tana tunanin kanta kadai ba, har ma da duniya baki daya. A shekarar 2024, kasar Sin tana son hada kai da kasashen duniya wajen tinkarar kalubale da sa kaimi ga samun wadata tare. (Zainab Zhang)

Sin
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    “Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Shugaba Xi Ya Gana Da Firaministan Koriya Ta Arewa A Beijing
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Asusun IMF Ya Rage Hasashen Bunkasar Tattalin Arzikin Duniya, Ya Kuma Kara Na Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Alkaluman Farashin Kayayyakin Masarufi Na Kasar Sin Sun Karu Da Kaso 1 A Watan Yuni

MASU ALAKA

Shugaba Xi Ya Gana Da Firaministan Koriya Ta Arewa A Beijing
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Gana Da Firaministan Koriya Ta Arewa A Beijing

July 10, 2026
Asusun IMF Ya Rage Hasashen Bunkasar Tattalin Arzikin Duniya, Ya Kuma Kara Na Sin
Daga Birnin Sin

Asusun IMF Ya Rage Hasashen Bunkasar Tattalin Arzikin Duniya, Ya Kuma Kara Na Sin

July 9, 2026
Alkaluman Farashin Kayayyakin Masarufi Na Kasar Sin Sun Karu Da Kaso 1 A Watan Yuni
Daga Birnin Sin

Alkaluman Farashin Kayayyakin Masarufi Na Kasar Sin Sun Karu Da Kaso 1 A Watan Yuni

July 9, 2026
Next Post
Sarkin Kano

Za Mu Cigaba Da Fadakarwa Kan Dorewar  Zaman Lafiya Tsakanin Arewa Da Kudu – Sarkin Kano

LABARAI MASU NASABA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

Ko Ka San Dalilin Da Ya Sa Chana Da Indiya Ba Sa Buga Kofin Duniya?

July 10, 2026
“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka

“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka

July 10, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

Sana’ar Ɗinki: Yadda Telolin Zariya Suka Yi Fice A Sassan Afirka

July 10, 2026
Shugaba Xi Ya Gana Da Firaministan Koriya Ta Arewa A Beijing

Shugaba Xi Ya Gana Da Firaministan Koriya Ta Arewa A Beijing

July 10, 2026
Kofin Duniya: Na fi Son Faransa Ta Kara Da Argentina A Wasan Ƙarshe A Kan Ingila — Vieira

Kofin Duniya: Na fi Son Faransa Ta Kara Da Argentina A Wasan Ƙarshe A Kan Ingila — Vieira

July 10, 2026
Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga A Wani Ƙauyen Katsina

Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga A Wani Ƙauyen Katsina

July 10, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

Ibrahim Aliyu Na Ci Gaba Da Rasa Tasiri A Harkar Fili Da Gidaje A Yankin Abuja

July 10, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

Fafutukar Neman Sabon Sakataren Majalisar Ɗinkin Duniya

July 10, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

Yadda Jana’izar Ruhullah Khomeini Ta Shiga Kundin Tarihi Na Guinness

July 10, 2026
NIMC Ta Yi Haɗin Gwuiwa Da Ma’aikatun Gwamnati Don Faɗaɗa Rajistar NIN

NIMC Ta Yi Haɗin Gwuiwa Da Ma’aikatun Gwamnati Don Faɗaɗa Rajistar NIN

July 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.