• English
  • Business News
Sunday, May 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Burinmu Mata Da Matasa Su Fito A Dama Da Su A Harkokin Mulki Da Siyasa — CITAD

by Muhammad
3 years ago
in Kananan Labarai
0
Burinmu Mata Da Matasa Su Fito A Dama Da Su A Harkokin Mulki Da Siyasa — CITAD
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Cibiyar da ke shirya bita da wayar da kan al’uma kan fasahar sadarwa ta zamani (CITAD) tare da hadin guiwar cibiyar (Hope Action Progress), sun shirya wani taron bita da wayar da kan mata da matasa a Kano kan sha’anin mulki da siyasa da yadda ake gudanar da mulki da hulda da Jama’a.

Cibiyar ta gudanar da taron ranar Litinin a Otel din Tahir da ke Kano, ta kuma bayyana cewa ce a baya ta gudanar da irin wadannan bitoci ga mata da matasa don su fahimci muhimmancin shiga cikin harkokin mulki da sha’anin siyasa a dama da su wurin neman madafun iko.

  • Burinmu Mata Da Matasa Su Fito A Dama Da Su A Harkokin Mulki Da Siyasa — CITAD
  • Ana Rade-Radin APC Ta Tsayar Da Ahmad Lawan A Matsayin Dan Takarar Masalaha

Babbar daraktar shirye-shirye a cibiyar (AAN) kuma guda cikin masu gabatar da kasidu a taron, Suwaiba Muhammad Dankabo, ta bayyana cewa, idan zaka shiga cikin harkokin siyasa kana mai goyan baya ko kuma tsaya wa ka yi a zabe ka, kana da bukatar sanin wasu muhimman al’amura.

Dankabo, ta ce wannan dalilin ne ma yasa suka shirya bita don ilimantar da mata da matasa idan sun samu mulki su san yadda za su tafiyar da shi da yadda za su yi mu’amala da Jama’a.

Da aka tambaye ta shin yanzu kwalliya na biyan kudin sabulu a irin wadannan taruka da suke shirya wa, sai ta kayara da baki ta ce,” Tabbas kwalliya ta fara biyan kudin sabulu don kuwa mun zauna da shugabannin Jam’iyyu a baya kan su ba mata da matasa damar shiga a dama da su a sha’anin mulki da siyasa, suma su tsaya takara a zabe su,”

Labarai Masu Nasaba

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya

Ƙarin Harajin Amurka Zai Illata Tattalin Arziƙin Duniya

“Yanzu haka wasu Jam’iyyun sun amsa wannan kiran namu don ko Jam’iyyar PRP a kasa ta ba kaso mai tsoka a matakai daban-daban a takara, haka takwararta Jam’iyyar YPP ta ba mata da matasa akalla 70 tikitin takara, ita ma Jam’iyyar PDP ta ba mata biyu damar tsayawa takara,” in ji Suwaiba.

“Babban Kudurinmu shi ne, a bawa mata da matasa damar su fito su tsaya takara kuma a zabe su a madafun iko daban-daban a Nijeriya ta yadda za su samar da aiyukan yi da tsakulo matsalolin al’uma da magance su, saboda mutumin da yake da damar mulki ya fi kowa kwazon kawo sauyi a cikin al’uma.” A Cewar Dankabo.

A nasa jawabin shugaban Jam’iyyar PRP na Jihar Kano, Abba Sule Namatazu, ya ce Jam’iyyarsu ta PRO tuni ta amsa wannan kiran don kuwa sun ba matasa kaso 75 cikin 100 damar tsayawa takara a kujeru daban-dabn kuma dan takararsu na Kano ma matashi ne mai karancin shekaru, kuma sun ba mata biyu kujerar wakilci a tarayya


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: CitadDankabokanoMulkiSiyasaSuwaiba
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tsohon Sakataren Jam’iyyar APC Ya Fice Daga Jam’iyyar

Next Post

Sin Na Shan Yabo Kan Gudunmawarta Ga Kare Muhallin Duniya

Related

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya
Kananan Labarai

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya

3 weeks ago
Ƙarin Harajin Amurka Zai Illata Tattalin Arziƙin Duniya
Kananan Labarai

Ƙarin Harajin Amurka Zai Illata Tattalin Arziƙin Duniya

1 month ago
Gwamnati Ta Amince Da Bai Wa Jami’o’i 11 Masu Zaman Kansu Lasisi
Kananan Labarai

Gwamnati Ta Amince Da Bai Wa Jami’o’i 11 Masu Zaman Kansu Lasisi

2 months ago
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Kananan Labarai

Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Dala Tiriliyan 7 A Tsarin Kasuwancin Musulunci Na Duniya

8 months ago
Gwamna Dauda Ya Ƙaddamar Da Aikin Sake Gina Asibitin Talata Mafara
Labarai

Gwamna Dauda Ya Ƙaddamar Da Aikin Sake Gina Asibitin Talata Mafara

8 months ago
Uwargidan Gwamnan Zamfara Ta Tallafawa Majinyata 1000 Da Abinci Da Kuɗi
Kananan Labarai

Uwargidan Gwamnan Zamfara Ta Tallafawa Majinyata 1000 Da Abinci Da Kuɗi

8 months ago
Next Post
Sin Na Shan Yabo Kan Gudunmawarta Ga Kare Muhallin Duniya

Sin Na Shan Yabo Kan Gudunmawarta Ga Kare Muhallin Duniya

LABARAI MASU NASABA

Kaduna Ta Gano Ma’adanai 73, Yayin Da Take Neman Masu Zuba Jari

Kaduna Ta Gano Ma’adanai 73, Yayin Da Take Neman Masu Zuba Jari

May 11, 2025
Tawagar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Farko Ta Sin Ta Dawo Daga Abyei Cikin Nasara

Tawagar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Farko Ta Sin Ta Dawo Daga Abyei Cikin Nasara

May 10, 2025
An Fara Taron Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Matakin Koli Tsakanin Sin Da Amurka A Geneva

An Fara Taron Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Matakin Koli Tsakanin Sin Da Amurka A Geneva

May 10, 2025
Sharhi: Sin Da Rasha Suna Sauke Nauyin Dake Wuyansu

Sharhi: Sin Da Rasha Suna Sauke Nauyin Dake Wuyansu

May 10, 2025

Kungiyar Malaman Jami’o’i Ta Ba Dalibai 164 Tallafin Karatu

May 10, 2025
Dalilan Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmaci (5)

Dalilan Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmaci (5)

May 10, 2025
Sin Ta Nemi Indiya Da Pakistan Su Muhimmanta Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali

Sin Ta Nemi Indiya Da Pakistan Su Muhimmanta Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali

May 10, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Shugabannin Kasashe Daban-Daban A Moscow

Xi Jinping Ya Gana Da Shugabannin Kasashe Daban-Daban A Moscow

May 10, 2025
Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

May 10, 2025
Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama

Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama

May 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.