• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Chelsea Za Ta Fafata Da Real Madrid Da Manchester City A Amurka

by Abba Ibrahim Wada
1 year ago
in Wasanni
0
Chelsea Za Ta Fafata Da Real Madrid Da Manchester City A Amurka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar kwallon kafa ta Chelsea za ta fafata wasannin sada zumunta da Manchester City da kuma Real Madrid a kasar Amurka a wasannin shirin tunkarar kakar badi ta 2024 zuwa 2025. Kawo yanzu dai Chelsea tana ta 11 a teburin Premier League da maki 39, wadda saura wasanni 11 ya rage mata a kakar nan a gasar firimiya ta Ingila wanda za a iya cewa kakar wasa ce wadda magoya bayan kungiyar ba za su taba mantawa da ita ba saboda rashin kokari.

Sauran wasan da kungiyar ta Chelsea za ta fafata a Amurka har da wasa da kungiyar Wredham da Celtic da kuma Club America duka a kokarin kungiyar na ganin ta koma kan ganiyarta a kakar wasa mai zuwa. Chelsea mai buga gasar Premier League za ta yi tata burza da Manchester City ranar Asabar 3 ga watan Agusta sannan za kuma ta kece raini da Celtic a college football arens wato a Ohio Stadium a Columbus a birnin Ohio.

  • Azumi Lokaci Zafi: Yadda ‘Yan Kasuwar Kankara Ke Camamarsu A Yobe Da Zamfara
  • Rundunar ‘Yansandan Bauchi Ta Fara Cafko Masu Garkuwa Ta Amfani Da Fasahar Zamani

Ranar Talata 6 ga watan Agusta, Chelsea za ta fuskanci Real Madrid a Bank of America Stadium, Char-lotte a Carolina – filin da ta buga wasa a shekarar 2015 da kuma 2022. Jerin wasannin da Chelsea za ta buga a Amurka Chelsea da Wredham – Laraba 24 ga Yuli a Lebi Stadium a Santa Clara, Chelsea da Celtic – Asabar 27 ga Yuli a Notre Dame Stadium, Notre Dame, Indiana.

Chelsea da Club America – Laraba 31 ga Juli a Mercedes-Benz Stadium a Atlanta, Georgia. Chelsea da Manchester City – Asabar 3 ga August a Ohio Stadium a Columbus, Ohio. Wasan da aka fafata a bayan nan tsakanin Chelsea da Manchester City.

Kakar wasa ta 2023 zuwa 2024
Premier League Asabar 17 ga watan Fabrairun 2024 Man City 1 – 1 Chelsea Premier League Lahadi 12 ga watan Nuwambar 2023 Chelsea 4 – 4 Man City Chelsea da Real Madrid – Talata 6 ga Agusta a Bank of America Stadium, Charlotte, Aewacin Carolina. Wasan da Chelsea da Real Madrid suka kara a baya bayan nan Champions League Talata 18 ga watan Afirilun 2023.

Labarai Masu Nasaba

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Chelsea 0 – 2 Real Madrid Champions League Laraba 12 ga watan Afirilun We 2023 Real Madrid 2 – 0 Chelsea Wasan Chelsea da Man City daya ne daga tsarin gurmurzu tsakanin fitattun kungiyoyin tamaula da aka shirya mai suna 2024 FC Series. Haka kuma Chelsea da Real Madrid za su kece raini a daya daga gumurzun Soccer Champions Tour da ake yi tsakanin manyan kungiyoyi da ake buga a Amurka.

Filayen da Chelsea za ta buga wasa a Amurka

Filin wasa da ke Ohio mai dumbin tarihi zai bai wa magoya bayan Chelsea damar ganin ‘yan wasa da shirin da take na tunkarar kakar wasa ta badi – wadda kaka ta biyu kenan da ba za ta buga gasar zakarun Turai ba – a filin ne za ta fafata da Manchester City. Sai kuma filin was ana Bank of America Stadium yana daga cikin filin da Chelsea za ta gwada ‘yan kwallon da za ta yi amfani da su a badi – a nan ne za a kece raini tsakanin Chelsea da Real Madrid.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Taron Hadin Kan Maz’habobin Musulunci Ya Gudana A Saudiyya

Next Post

Sin Da EU Sun Gudanar Da Taron Tattaunawa Domin Inganta Musaya Tsakanin Jama’arsu

Related

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan
Wasanni

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

37 minutes ago
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal
Wasanni

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

1 hour ago
Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona
Wasanni

Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

2 days ago
Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG
Wasanni

Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG

4 days ago
Manchester United Ta Kammala Ɗaukar Cunha Daga Wolves Akan Miliyan 62.5
Wasanni

Manchester United Ta Kammala Ɗaukar Cunha Daga Wolves Akan Miliyan 62.5

5 days ago
‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa
Wasanni

‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa

6 days ago
Next Post
Sin Da EU Sun Gudanar Da Taron Tattaunawa Domin Inganta Musaya Tsakanin Jama’arsu

Sin Da EU Sun Gudanar Da Taron Tattaunawa Domin Inganta Musaya Tsakanin Jama’arsu

LABARAI MASU NASABA

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.