• English
  • Business News
Thursday, August 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cikar Nijeriya Shekara 62: Matsalar Tsaro Ta Inganta A Mulkin Buhari – Lai Mohammed

by Sadiq
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Cikar Nijeriya Shekara 62: Matsalar Tsaro Ta Inganta A Mulkin Buhari – Lai Mohammed
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ministan yada labarai da al’adu, Lai Mohammed, ya ce rashin tsaro a Nijeriya bai yi munin shekarar 2015 lokacin da Shugaba Muhammadu Buhari ya hau mulki.

A cewar kamfanin dillacin labarai (NAN), Mohammed ya bayyana haka ne a ranar Alhamis, a wajen watalacca ta jama’a, wadda wani bangare ne na ayyukan bikin cikar Nijeriya shekaru 62 da samun ‘yancin kai.

  • Ranar Samun ‘Yancin Kai: Buhari Zai Yi Wa ‘Yan Nijeriya Jawabi Ranar Asabar
  • Yadda Ake Tantance Tsakanin Facebook Account Da Facebook Page

Kalaman ministan na zuwa ne a daidai lokacin da wasu ‘yan bindiga suka kai hare-hare a sassan kasar, wanda ya kai ga yin garkuwa da mutane da kashe-kashe da kuma lalata dukiyoyi.

Mohammed ya ce gwamnatin Buhari ta iya sauya labarin rashin tsaro, inda ya kara da cewa jihohin da a baya ba a isa zuwansu ba yanzu abun ya zama tarihi.

“Lokacin da gwamnatin Buhari ta hau kan karagar mulki, galibin yankunan arewa maso gabas ba sa iya shiguwa saboda ayyukan ‘yan ta’addan Boko Haram, wadanda suka mamaye yankin,” in ji shi.

Labarai Masu Nasaba

NAF Ta Kashe ‘Yan Ta’adda 600 Cikin Wata 8 A Nijeriya

Yadda Ƙananan Hukumomi Ke Yin Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Katsina

“An rufe makarantu, kasuwanci. Sun rufe hanyoyin shiga yankin. A yau al’amura sun canja da sosai.”

Ya kara da cewa a matsayin kasa daya, karfin sojojin Nijeriya yana karuwa kuma zai ci gaba da samun karfin guiwa.

Ya kuma bukaci ‘yan Nijeriya musamman masu fada aji da su hada kai wajen kare kasar, yana mai cewa kowa na da rawar da zai taka domin dawo da zaman lafiya a kasar.

Ministan ya kara da cewa, “Shugaban kasa ya yi imanin cewa manyan mutane za su bunkasa abubuwa da kuma sanya su a cikin al’umma wajen samar da hadin kan kasa da kuma ba da gudummawa ga al’amuran kasa.”

Sai dai wasu na ganin wannan kalamai na ministan ba sh zauna musu duba da ganin yadda wasu yankuna musamman na arewancin Nijeriya ke ci gaba da fuskantar munanan hare-haren ‘yan bindiga.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Boko HaramBuhariCi GabaLai MohammedMatsalar TsaroMulki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Cikar Nijeriya Shekara 62 Da ‘Yancin Kai

Next Post

Gwamnatin Tarayya Za Ta Kula Da Lafiyar ‘Yan Nijeriya Milyan 83 Kyauta

Related

NAF Ta Kashe ‘Yan Ta’adda 600 Cikin Wata 8 A Nijeriya
Manyan Labarai

NAF Ta Kashe ‘Yan Ta’adda 600 Cikin Wata 8 A Nijeriya

2 minutes ago
Yadda Ƙananan Hukumomi Ke Yin Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Katsina
Manyan Labarai

Yadda Ƙananan Hukumomi Ke Yin Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Katsina

4 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Kafa Sabbin Manyan Makarantu Na Tsawon Shekaru 7
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Kafa Sabbin Manyan Makarantu Na Tsawon Shekaru 7

17 hours ago
Majalisar Kano Na Shirin Zartar Da Dokar Gwajin Kwayoyin Jini, Kanjamau Da Cutar Hanta Kafin Aure
Manyan Labarai

Majalisar Kano Ta Dakatar Da Shugaban Karamar Hukuma Bisa Zargin Kara Farashin Takin Gwamnati

18 hours ago
Za Mu Nome Dazuka Don Magance Matsalar Tsaro A Neja – Bago
Manyan Labarai

Gwamnatin Neja Ta Tabbatar Da Kama Hatsabibin Ɗan Bindiga, Abubakar Abba

23 hours ago
PDP Ta Soki Gwamnatin Tinubu Kan Tsare Tambuwal Da EFCC Ta Yi
Manyan Labarai

Tambuwal: ’Yan Nijeriya Sun Soki EFCC Kan Rashin Kama Okowa, Ganduje Da Yahaya Bello

1 day ago
Next Post
Gwamnatin Tarayya Za Ta Kula Da Lafiyar ‘Yan Nijeriya Milyan 83 Kyauta

Gwamnatin Tarayya Za Ta Kula Da Lafiyar ‘Yan Nijeriya Milyan 83 Kyauta

LABARAI MASU NASABA

NAF Ta Kashe ‘Yan Ta’adda 600 Cikin Wata 8 A Nijeriya

NAF Ta Kashe ‘Yan Ta’adda 600 Cikin Wata 8 A Nijeriya

August 14, 2025
An Kama Tsohon Firaministan Mali Bisa Zargin Karkatar Da Dukiyar Gwamnati

An Kama Tsohon Firaministan Mali Bisa Zargin Karkatar Da Dukiyar Gwamnati

August 14, 2025
Gwamna Sule Ya Ziyarci Gidan Yarin Keffi Bayan Tserewar Fursunoni 16

Gwamna Sule Ya Ziyarci Gidan Yarin Keffi Bayan Tserewar Fursunoni 16

August 14, 2025
Yadda Ƙananan Hukumomi Ke Yin Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Katsina

Yadda Ƙananan Hukumomi Ke Yin Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Katsina

August 14, 2025
Allah Zai Kunyata Masu Ɗaukar Nauyin ’Yan Ta’adda – Gwamnan Zamfara

Allah Zai Kunyata Masu Ɗaukar Nauyin ’Yan Ta’adda – Gwamnan Zamfara

August 13, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Ta Bayyana Rashin Gamsuwa Da Manufar Shugaba Trump Ta Korar Marasa Galihu

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Ta Bayyana Rashin Gamsuwa Da Manufar Shugaba Trump Ta Korar Marasa Galihu

August 14, 2025
Gyaruwar Alakar Kasuwancin Sin Da Amurka Ta Zarce Bukatun Kasashen Biyu

Gyaruwar Alakar Kasuwancin Sin Da Amurka Ta Zarce Bukatun Kasashen Biyu

August 13, 2025
APC

2027: Jagororin APC Na Kudu-maso-Yamma Sun Amince Da Tinubu Ya Sake Tsayawa Takara

August 13, 2025
Sin Ta Dauki Matakan Mayar Da Martani Kan Bankuna Biyu Na EU

Sin Ta Dauki Matakan Mayar Da Martani Kan Bankuna Biyu Na EU

August 13, 2025
Tinubu

Rangwame: Tinubu Ya Bada Umarnin Sake Bitar Tsarin Yadda Ake Karɓar Haraji 

August 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.