• English
  • Business News
Sunday, June 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cutar Marburg A Ghana

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
in Labarai
0
Cutar Marburg A Ghana
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Bayan da aka fuskanci annobar cutar Korona ‘yan shekaru da suka gabata ga kuma yadda kyandar Biri take kara saurin yaduwa sai kuma ga labarin bullar wata kwayar cuta mai tada hankali al’ummar duniya da gaske dake musabbabin kamuwa da Marburg.

Ita wannan kwayar cutar Marburg data bulla a kasar Ghana yammacin Afirka kamar yadda hukumar lafiya ta duniya ta bada sanarwar hakan.

  • Sabon Fim din JAMILA Zai Fara Haskawa A Makon Nan –Hafsat Sa’eed
  • ‘Yan Bindiga Sun Sace Yara 3, Sun Bukaci Kudin Fansa Naira Miliyan 100 A Jihar Kogi

Mutane biyu wadanda basu da alaka da juna suka mutu bayan an gwada su an gano sun kamu da cutar a kudancin sashen Ashanti na kasar kamar dai yadda hukumar lafiya ta duniya ta bayyana hakan, inda sakamakon gwajin da ma’aikatar lafiya ta yi ya nuna sun mutu ne sanadiyar cutar.

Cuta ce mai saurin yaduwa da kuma hadari tayi kama da cutar Ebola, wanda ya zuwa yanzu kuma ba wani rigakafin dake maganinta.

Jami’an lafiyar kasar sun yin iyakar kokarinsu wajen yin duk abubuwan da za su hana cutar yaduwa, yayin da hukumar lafiya ta duniya take taimakawa da jami’anta tare da kayan aiki zuwa kasar.

Labarai Masu Nasaba

Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa

Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

“Saurin daukar matakin da sahen kula da lafiya ya taimaka, ta yadda za a dakile yaduwar cutar, wannan shi ya dace domin da ace ba a dauki matakin ba, da cutar ta yi saurin yaduwa.

Darektan sashen na ofishin hukumar lafiya ta duniya dake kulawa da nahiyar Afirka Matshidiso Moeti ne ya bayyana hakan.

Abubuwan da suka kamata a sani dangane da kwayar cutar Marburg.

Marburg cuta ce wadda ta yi kama data Ebola wadda ta dade tana sanadiyar mutuwar mutane a yammacin Afirka shekaru masu yawa.

Jemagu masu bibiyar kayan marmari ke yada cutar ga mutane musamman ma wadanda suke aikin hadar ma’adinai.

Jemagun da suke dauke da kwayar cuta sune ke yada ta, kuma tafi cutar Ebola,sai dai masana ilmin kimiyya suna aiki tukuru domin hana yaduwar cuatar.

Da zarar mutum ya kamu da cutar ita kwayar cutar zata iya yaduwa cikin kankanen lokaci ta hanyar yaduwa ta wani abu mai ruwa-ruwa daga mutanen da suka kamu da ita, kamar Jini, Miyau da kuma Fitsari.

Kai har ma akan wasu abubuwa masu damsi kwayar cutar na iya makalewa.‘Yan’uwa da ma’aikatan lafiya sune wadanda za su fi saurin kamuwa da cutar, saboda kasancewar su da wanda ya kamu da cutar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AnnobaBarkewaCutaEbolaGhanaKorona
ShareTweetSendShare
Previous Post

Muhimmanci Koya Ma ‘Ya’ya Sana’oi Tun Suna kanana

Next Post

2023: Dan Yayan Buhari, Fatuhu Muhammed Ya Fice Daga APC

Related

Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa
Labarai

Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa

21 minutes ago
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100
Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

3 hours ago
Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki
Manyan Labarai

Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

5 hours ago
Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25
Labarai

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

20 hours ago
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa
Manyan Labarai

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

20 hours ago
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)
Labarai

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

21 hours ago
Next Post
2023: Dan Yayan Buhari, Fatuhu Muhammed Ya Fice Daga APC

2023: Dan Yayan Buhari, Fatuhu Muhammed Ya Fice Daga APC

LABARAI MASU NASABA

Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa

Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa

June 29, 2025
Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

June 29, 2025
Babu Irin Arziƙin Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda

Babu Irin Arziƙin Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda

June 29, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

June 29, 2025
Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

June 29, 2025
Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

June 28, 2025
An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

June 28, 2025
Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

June 28, 2025
Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

June 28, 2025
Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.