Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya isa Jihar Katsina tare da gawar tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari.
A daidai wannan lokaci, Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ma ya sauka a Filin Jirgin Sama na Umaru Musa Yar’Adua domin tarbar gawar.
- Tinubu Ya Isa Katsina Don Tarbar Gawar Buhari
- Buhari Na Cikin Ƙoshin Lafiya Kwana Ɗaya Kafin Rasuwarsa – Mamman Daura
Za a tafi da gawar tsohon shugaban zuwa Daura, domin yi masa jana’iza tare da binne shi kamar yadda aka tsara.
Cikakken bayani na nan tafe…
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp