Jami’an Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), da za su yi aiki a rumfar zaben da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ba su isa wajen rumfar zaben ba.
Talla
Rumfar zaben da ke matsugunin zabe mai lamba 047, a gundumar 3, Sunday Adigun, Alausa, a karamar hukumar Ikeja a jihar Legas.
- Yadda ‘Yan Nijeriya Ke Shirye-shiryen Shigowar Watan Azumi
- Sin Na Fatan Amurka Za Ta Yi Gamsasshen Bayani Game Da “Nord Stream”
Zuwa karfe 8:41 na safiya, jami’an INEC ba su kuma kai kayan zaben shugaban kasa da na ‘yan Majalisar tarayya a wannan rumfar ba.
Cikakken bayani na tafe…
Talla