• English
  • Business News
Monday, July 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda ‘Yan Nijeriya Ke Shirye-shiryen Shigowar Watan Azumi

by Bushira Nakura
2 years ago
in Rahotonni
0
Yadda ‘Yan Nijeriya Ke Shirye-shiryen Shigowar Watan Azumi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A daidai wannan lokacin da Musulmin duniya ke shirye-shiryen fara yin azumin watan Ramadan na bana, wanda kuma a cikinsa ake samun dimbin lada na yin wasu ayyukan ibada.

Masu yin azumi na da wasu siffofi da ake gane su da su, da kuma ke tsayuwa a wannan lokaci  na watan azumin wanda ake samun dimbin lada na yin wasu ayyuka ibada tare, domin kara karfafa wa juna gwiwa, azumi na da cikin aikin ibada wadda ke taiaka wa wajen kara samun lafiyar dan’adam da ma kare shi daga kamu wa da wasu cututtuka a lokacin rayuwarsa.

  • Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Matsayinta Na Warware Matsalar Ukraine A Siyasance
  • ‘Yan Bindiga Sun Harbe Shugaban APGA Har Lahira A Ebonyi

Jin ra’ayin jama’a da aka yi a kan azumin watan ‘Ramadan da karamar sallah’, ya nuna yadda fiye da mutum 18,000 suka tofa albarkacin bakinsu daga kimanin kasashe goma sha biyu, wadanda suka hada da Nijeriya, a watan azumi na 2022. Sakamakon ya nuna cewa, bayan kara kaimi wajen yin ibadoji, hada-hadar kasuwancin da ake yi a wannan lokaci na kara habaka tattalin arzikin Nijeriya.

A Nijeriya a kowace rana, a irin wannan lokaci ana samun karuwa  a kalla daga kashi 4 cikin 100, a mako daya bayan salla  da kuma mako daya kafin sallar. Wadannan abubuwa na daga cikin irin sauyin da watan Azunin na Ramadan ke kawo wa. Haka kuma mutane na kokarin cika burinsu na samun farin ciki a wannan lokaci. Sannan kuma kashi 77 daga cikin kaya da ‘yan Nijeriya ke sa wa lokacin sallah sababbi ne.

Ana tanadin hidimar da za a yi a cikin watan Ramadan da sallah ,sannan kuma wadanda Allah ya hore wa kan bayar da kyaututtuka, musamman sadakar abinci. Haka kuma kashi, 88 daga cikin 100 a Nijeriya na mika sakonnin fatan alheri ga ‘yan uwa da abokan arziki a wannan lokaci. Sannan kuma binciken ya nuna cewa, wasu mutane a Nijeriya na kallon bidiyon hidimar da ake yi a lokacin azumin da lokacin sallah.

Labarai Masu Nasaba

Sarkakiyar Da Ke Tattare Da Zaben 2027 Da Yadda Za Ta Kaya

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

Watan azumi dama ce, ta musamman da mutum zai nemi lahira cikin sauki ta hanyar sadaka wadda ke kan gaba wajen abin da ake so, wadanda ke da hali su yi a lokacin azumin na Ramadan. Haka kuma ana so a kara karfafaf zumunci da taimakon juna.

Saboda haka babban darasin da watan azumin ke koyarwa shi wadanda Allah ya hore wa, suke da wadata da yalwar abinci, su sani akwai dimbin jama’a da ba su samu irin wannan damar ba, saboda haka suna bukatar a tallafa musu.

Enitan Denloye, Daraktan wata shiyya ne da ke yankin Saharar Afirka ya ce, “Wannan watan azumin na 2023 dama ce da mutum zai iya amfani da ita wajen samun riba mai yawa, ta hanyar kara kaimi wajen yin ibada da kautata wa jama’a.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AzumiShirye-shirye
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zan Ci Gaba Da Yaki Da Cutar Daji Da Matsalolin Mata -Dakta Zainab

Next Post

Da Dumi-Dumi: Har Yanzu Jami’an INEC Ba Su Isa Rumfar Zaben Tinubu A Legas Ba

Related

jam'iyyu
Rahotonni

Sarkakiyar Da Ke Tattare Da Zaben 2027 Da Yadda Za Ta Kaya

3 weeks ago
Azumi
Rahotonni

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

4 weeks ago
Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci
Rahotonni

Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci

1 month ago
Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno
Rahotonni

Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno

1 month ago
Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi
Rahotonni

Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi

1 month ago
Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar
Rahotonni

Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar

1 month ago
Next Post
Da Dumi-Dumi: Har Yanzu Jami’an INEC Ba Su Isa Rumfar Zaben Tinubu A Legas Ba

Da Dumi-Dumi: Har Yanzu Jami'an INEC Ba Su Isa Rumfar Zaben Tinubu A Legas Ba

LABARAI MASU NASABA

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Tunisiya Da Ci 3-0 A Moroko

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Tunisiya Da Ci 3-0 A Moroko

July 6, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga Tare Da Kwato Makamai A Jihar Filato

‘Yan Boko Haram Sun Kashe Mutane 9, Tare Da Jikkata Wasu Mutum 4 A Borno

July 6, 2025
Mataimakin Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Sabbin Fasahohin Kimiyya A Fannin Aikin Gona Da Kiwon Lafiya

Mataimakin Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Sabbin Fasahohin Kimiyya A Fannin Aikin Gona Da Kiwon Lafiya

July 6, 2025
Sanata Dickson Ya Buƙaci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi Yaƙi Da Matsalar Sayen Ƙuri’a

Sanata Dickson Ya Buƙaci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi Yaƙi Da Matsalar Sayen Ƙuri’a

July 6, 2025
Xi Ya Ba Da Amsar Wasikar Matasan Amurka ’Yan Wasan Kwallon Pickle Bisa Ziyartar Sin

Xi Ya Ba Da Amsar Wasikar Matasan Amurka ’Yan Wasan Kwallon Pickle Bisa Ziyartar Sin

July 6, 2025
Yankin Kudu-Maso-Kudu Zai Cimma Matsaya Ɗaya Kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki – Sanata Dickson

Yankin Kudu-Maso-Kudu Zai Cimma Matsaya Ɗaya Kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki – Sanata Dickson

July 6, 2025
Sin Za Ta Fadada Hadin Gwiwa Da Brazil A Fannin Tattalin Arzikin Fasahar Zamani Da Sha’anin Jiragen Sama

Sin Za Ta Fadada Hadin Gwiwa Da Brazil A Fannin Tattalin Arzikin Fasahar Zamani Da Sha’anin Jiragen Sama

July 6, 2025
Hadimin Gwamnan Yobe Ya Fice Daga APC Ya Koma Jam’iyyar ADC

Hadimin Gwamnan Yobe Ya Fice Daga APC Ya Koma Jam’iyyar ADC

July 6, 2025
Masanin Kenya: Kasashe Masu Tasowa Suna Bukatar Kasar Sin

Masanin Kenya: Kasashe Masu Tasowa Suna Bukatar Kasar Sin

July 6, 2025
Ba Ni Da Niyyar Barin APC Zuwa Wata Jam’iyyar — Gwamna Zulum

Ba Ni Da Niyyar Barin APC Zuwa Wata Jam’iyyar — Gwamna Zulum

July 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.