ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 18, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda ‘Yan Nijeriya Ke Shirye-shiryen Shigowar Watan Azumi

by Bushira Nakura
3 years ago
Azumi

A daidai wannan lokacin da Musulmin duniya ke shirye-shiryen fara yin azumin watan Ramadan na bana, wanda kuma a cikinsa ake samun dimbin lada na yin wasu ayyukan ibada.

Masu yin azumi na da wasu siffofi da ake gane su da su, da kuma ke tsayuwa a wannan lokaci  na watan azumin wanda ake samun dimbin lada na yin wasu ayyuka ibada tare, domin kara karfafa wa juna gwiwa, azumi na da cikin aikin ibada wadda ke taiaka wa wajen kara samun lafiyar dan’adam da ma kare shi daga kamu wa da wasu cututtuka a lokacin rayuwarsa.

  • Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Matsayinta Na Warware Matsalar Ukraine A Siyasance
  • ‘Yan Bindiga Sun Harbe Shugaban APGA Har Lahira A Ebonyi

Jin ra’ayin jama’a da aka yi a kan azumin watan ‘Ramadan da karamar sallah’, ya nuna yadda fiye da mutum 18,000 suka tofa albarkacin bakinsu daga kimanin kasashe goma sha biyu, wadanda suka hada da Nijeriya, a watan azumi na 2022. Sakamakon ya nuna cewa, bayan kara kaimi wajen yin ibadoji, hada-hadar kasuwancin da ake yi a wannan lokaci na kara habaka tattalin arzikin Nijeriya.

ADVERTISEMENT

A Nijeriya a kowace rana, a irin wannan lokaci ana samun karuwa  a kalla daga kashi 4 cikin 100, a mako daya bayan salla  da kuma mako daya kafin sallar. Wadannan abubuwa na daga cikin irin sauyin da watan Azunin na Ramadan ke kawo wa. Haka kuma mutane na kokarin cika burinsu na samun farin ciki a wannan lokaci. Sannan kuma kashi 77 daga cikin kaya da ‘yan Nijeriya ke sa wa lokacin sallah sababbi ne.

Ana tanadin hidimar da za a yi a cikin watan Ramadan da sallah ,sannan kuma wadanda Allah ya hore wa kan bayar da kyaututtuka, musamman sadakar abinci. Haka kuma kashi, 88 daga cikin 100 a Nijeriya na mika sakonnin fatan alheri ga ‘yan uwa da abokan arziki a wannan lokaci. Sannan kuma binciken ya nuna cewa, wasu mutane a Nijeriya na kallon bidiyon hidimar da ake yi a lokacin azumin da lokacin sallah.

LABARAI MASU NASABA

Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

Watan azumi dama ce, ta musamman da mutum zai nemi lahira cikin sauki ta hanyar sadaka wadda ke kan gaba wajen abin da ake so, wadanda ke da hali su yi a lokacin azumin na Ramadan. Haka kuma ana so a kara karfafaf zumunci da taimakon juna.

Saboda haka babban darasin da watan azumin ke koyarwa shi wadanda Allah ya hore wa, suke da wadata da yalwar abinci, su sani akwai dimbin jama’a da ba su samu irin wannan damar ba, saboda haka suna bukatar a tallafa musu.

Enitan Denloye, Daraktan wata shiyya ne da ke yankin Saharar Afirka ya ce, “Wannan watan azumin na 2023 dama ce da mutum zai iya amfani da ita wajen samun riba mai yawa, ta hanyar kara kaimi wajen yin ibada da kautata wa jama’a.”

Azumi
Bushira Nakura
+ postsBio
  • Bushira Nakura
    https://hausa.leadership.ng/author/bushira-nakura/
    Butulci Ya Yi Yawa A Siyasar Yanzu – Hon Dankaka
  • Bushira Nakura
    https://hausa.leadership.ng/author/bushira-nakura/
    Ba Ni Da Burin Da Wuce Ziyarar Kabarin Manzon Allah – Fauziyya Sani
  • Bushira Nakura
    https://hausa.leadership.ng/author/bushira-nakura/
    Ba Zan Taba Mantawa Da Zamowata Gwarzuwar Banki Sau Biyu A Jere Ba – Fatima Gana
  • Bushira Nakura
    https://hausa.leadership.ng/author/bushira-nakura/
    Shekara Dayan Abba Ta Fi Takwas Ta Ganduje Albarka – Halima Jalil

MASU ALAKA

Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata
Rahotonni

Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

June 15, 2026
Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF
Rahotonni

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

June 13, 2026
Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin
Rahotonni

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

June 13, 2026
Next Post
Da Dumi-Dumi: Har Yanzu Jami’an INEC Ba Su Isa Rumfar Zaben Tinubu A Legas Ba

Da Dumi-Dumi: Har Yanzu Jami'an INEC Ba Su Isa Rumfar Zaben Tinubu A Legas Ba

LABARAI MASU NASABA

Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Gwanjon Kadarori: Kotun Daukaka Kara Ta Kori Karar Da Sani Sha’aban Ya Shigar

June 18, 2026
2027: Tsohon Kakakin Majalisar Kaduna Abdulfatah Ya Zama Ɗan Takarar Gwamnan PRP

2027: Tsohon Kakakin Majalisar Kaduna Abdulfatah Ya Zama Ɗan Takarar Gwamnan PRP

June 18, 2026
Sojoji Sun Ceto Mutane 5 Da Aka Sace A Kogi

Sojoji Sun Ceto Mutane 5 Da Aka Sace A Kogi

June 18, 2026
Kotu A Birtaniya Ta Wanke Diezani Daga Zargin Cin Hanci

Kotu A Birtaniya Ta Wanke Diezani Daga Zargin Cin Hanci

June 18, 2026
’Yan Bindiga Sun Kashe Mutum Ɗaya, Sun Sace Limami Da Wasu Mutane 7 A Filato

‘Yan Bindiga Sun Kashe Hakimin Gwande A Jihar Filato

June 18, 2026
Matsalar Tsaro: Davido Ya Mayar Wa Rarara Martani Kan Rashin Tsaro

Matsalar Tsaro: Davido Ya Mayar Wa Rarara Martani Kan Rashin Tsaro

June 18, 2026
Xi: Sin Na Gudanar Da Ayyukan Hadin Gwiwa Tsakanin Yankunan Gabashi Da Yammacin Kasar

Xi: Sin Na Gudanar Da Ayyukan Hadin Gwiwa Tsakanin Yankunan Gabashi Da Yammacin Kasar

June 17, 2026
Sin Ta Samar Da Tallafin Jin Kai Na Gaggawa Ga DRC Da AU

Sin Ta Samar Da Tallafin Jin Kai Na Gaggawa Ga DRC Da AU

June 17, 2026
Fahimtar Tattalin Arzikin Sin Na Watannin Biyar Na Farkon Bana Ta Kalmomi Guda Uku

Fahimtar Tattalin Arzikin Sin Na Watannin Biyar Na Farkon Bana Ta Kalmomi Guda Uku

June 17, 2026
Kasar Sin Za Ta Habaka Bude Fannonin Hada-Hadar Kudi Ga Duniya

Kasar Sin Za Ta Habaka Bude Fannonin Hada-Hadar Kudi Ga Duniya

June 17, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.