• Leadership Hausa
Thursday, September 21, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Soke Nasarar Zababben Gwamnan Jihar Abia, Alex Otti

by Khalid Idris Doya
4 months ago
in Manyan Labarai, Siyasa
0
Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Soke Nasarar Zababben Gwamnan Jihar Abia, Alex Otti
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata babban Kotun tarayya da ke zamanta a jihar Kano bisa jagorancin Mai Shari’a M. N Yunusa ta soke zaben sahalewar takarar zababben gwamnan Jihar Abia, Dakta Alex Otti, da dukkanin ‘yan takarar jam’iyyar Labour Party (LP) a jihohin Abia da Kano.

Kotun ta yanke hukuncin cewa nasarar da suka samu na fitowa a dama da su a babban zaben 2023 ya gudana ne ba tare da bin dokoki da ka’idojin dokar zabe ta 2022 ba.

  • NNPP Ba Ta Da Kudin Kalubalantar Nasarar Tinubu A Kotu –Buba Galadima
  • Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Bayar Da Belin Dakta Idris Abdul’aziz Bisa Sharadi Uku

Kwafin hukuncin Shari’ar da Alkalin ya yanke wanda ya fito a ranar Juma’a da safiya, kan wani Kes mai lamba FHC/KN/CS/107/2023 da Mr Ibrahim Haruna Ibrahim ke karar jam’iyyar LP da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).

Kotun ta ce, gazawa da rashin turawa da mika jerin sunayen mambobin jam’iyyar LP da ita jam’iyyar ta kasa yi zuwa ga hukumar INEC cikin kwanaki 30 kafin gudanar da zaben fitar da gwani na jam’iyyar ya nuna cewa hanyoyin da jam’iyyar ta bi basu inganta ba.

“Jam’iyyar ba ta bi tanade-tanaden dokar zabe ba don haka ba za a ce tana da dan takarar ba kuma ba za a ce ta ayyana wanda ya lashe zabe ba; kuri’a da aka bai wa wanda ake kara na farko, kuri’a ce kawai marar inganci,” Alkali ya zartas.

Labarai Masu Nasaba

Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

Hukuncin Kotu: Gwamna Yusuf Ya Sha Alwashin Maido Da Kujerarsa

Tags: KotuSoke Zabe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugabancin Majalisa Ta 10: Hannun Agogo Na Neman Koma Wa APC Baya

Next Post

Sojoji Sun Cafke Masu Kai Wa ‘Yan Bindiga Bayanai 3 Kan Garkuwar Da Aka Yi A Kagarko

Related

Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi
Labarai

Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

5 hours ago
Gwamna yusuf
Manyan Labarai

Hukuncin Kotu: Gwamna Yusuf Ya Sha Alwashin Maido Da Kujerarsa

11 hours ago
NLC
Manyan Labarai

Karku Kasa Barci Kan Barazanar NLC Na Tsunduma Yajin Aikin Sai Baba-ta-gani – Lalong

14 hours ago
Shugabanni Sun Bukaci Kwankwaso Ya Fice Daga NNPP Kan Zargin Yi wa Jam’iyyarsu Zagon Kasa
Manyan Labarai

Ganduje Ya Magantu Kan Nasarar Jam’iyyar APC A Kano, Ya Ce Gawuna Zai Zo Wa Kano Da Alheri

14 hours ago
Mutum 25 Ne Suka Bace Cikin Wata 6 A Jihar Abia — ‘Yan Sanda
Manyan Labarai

An Sanya Dokar Hana Fita Ta Tsawon Sa’o’i 24 A Jihar Kano

24 hours ago
DA DUMI-DUMI: Kotu Ta Kori Gwamna Abba Gida-Gida Ta Tabbatar Da Nasarar Gawuna
Manyan Labarai

DA DUMI-DUMI: Kotu Ta Kori Gwamna Abba Gida-Gida Ta Tabbatar Da Nasarar Gawuna

1 day ago
Next Post
Sojoji Sun Cafke Masu Kai Wa ‘Yan Bindiga Bayanai 3 Kan Garkuwar Da Aka Yi A Kagarko

Sojoji Sun Cafke Masu Kai Wa 'Yan Bindiga Bayanai 3 Kan Garkuwar Da Aka Yi A Kagarko

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Kasashe Masu Ra’ayi Iri Daya Sun Yi Kira Da A Inganta Rayuwar Mata Masu Bukata Ta Musamman A Cikin Al’umma

Sin Da Kasashe Masu Ra’ayi Iri Daya Sun Yi Kira Da A Inganta Rayuwar Mata Masu Bukata Ta Musamman A Cikin Al’umma

September 21, 2023
Bai Dace Takara Ta Zamo Kalmar Kwatanta Alakar Sin Da Amurka Ba

Bai Dace Takara Ta Zamo Kalmar Kwatanta Alakar Sin Da Amurka Ba

September 21, 2023
Yawan Jarin Da Sin Ta Zuba A Ketare Daga Janairu Zuwa Agusta Ya Rika Karuwa

Yawan Jarin Da Sin Ta Zuba A Ketare Daga Janairu Zuwa Agusta Ya Rika Karuwa

September 21, 2023
Super Eagles Ta Nijeriya Ta Dawo Mataki Na 40 A Jadawalin Kasashen Da Suka Fi Iya Taka Leda A Duniya

Super Eagles Ta Nijeriya Ta Dawo Mataki Na 40 A Jadawalin Kasashen Da Suka Fi Iya Taka Leda A Duniya

September 21, 2023
Sin Ta Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Kare Mabanbantan Halittun Teku

Sin Ta Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Kare Mabanbantan Halittun Teku

September 21, 2023
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Yi Rangadi A Lardin Zhejiang

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Yi Rangadi A Lardin Zhejiang

September 21, 2023
Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

September 21, 2023
IPC

IPC Ta Yi Tir Da Muzguna Wa ‘Yan Jarida Yayin Daukan Rahoton Shari’ar Kujerar Gwamna A Kano

September 21, 2023
Bayan Gindaya Wa’adi: Hukumar AGIS Na Tattara Harajin Naira Biliyan Daya A Kullum 

Bayan Gindaya Wa’adi: Hukumar AGIS Na Tattara Harajin Naira Biliyan Daya A Kullum 

September 21, 2023
An Dawo Da Biyan Tallafin Man Fetur: Gwamnatin Tarayya Ta Biya Naira Biliyan 169.4 A Watan Agusta

An Dawo Da Biyan Tallafin Man Fetur: Gwamnatin Tarayya Ta Biya Naira Biliyan 169.4 A Watan Agusta

September 21, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.