• Leadership Hausa
Monday, January 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Yanke Wa Dan Takarar Gwamnan YPP Hukuncin Daurin Shekaru 42 A Akwa Ibom

by Sadiq
2 months ago
in Da ɗumi-ɗuminsa
0
Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Yanke Wa Dan Takarar Gwamnan YPP Hukuncin Daurin Shekaru 42 A Akwa Ibom

Kotu ta yanke wa dan takarar gwamna a jam’iyyar YPP, Bassey Albert hukuncin daurin shekaru 42 a gidan yari, bayan samunsa da laifin cin hanci da rashawa.

Kotun da ke zamant a Jihar Oyo, ta zartar wa da dan takarar gwamnan hukuncin ne biyo bayan gurfanar da shi da Hukumar Yaki Da Cin Hanci Ta Kasa (EFCC) ta yi a gaban kotun.

  • Kungiyar Mata ‘Yan Jarida Ta Yi Sabuwar Shugaba A Kebbi
  • Gwamnatin Tarayya Ta Nuna Takaicin Yadda Gwamnoni Ke Mayar Da Kauyuka Saniyar Ware

Tuni aka tisa keyarsa zuwa gidan yarin Ikot Ekpene da ke Jihar Akwa Ibom, don fara zaman wakafinsa.

Mista Albert wanda Sanata ne mai wakiltar mazabar Akwa Ibom ta Arewa Maso Gabas, an same shi da karbar cin hancin motoci 13 da kudinsu ya kai darajar Naira 254 daga hannun wani dan kasuwar man fetur mai suna Olajidee Omokore daga 2010 zuwa 2014.

Sanatan yana jam’iyyar PDP lokacin da lamarin ya faru, amma a daga bisani ya sauya sheka zuwa jam’iyyar YPP, inda ya samu tikitin tsayawa takarar gwamnan jihar.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Majalisar Tarayya 3 Na Jam’iyyar APC Sun Koma Jam’iyyar PDP A Jihar Katsina

Rundunar ‘Yansandan Jihar Kano Ta Cafke Jarumar TikTok Murja Ibrahim Kunya

Zai kara da dan takarar jam’iyyar PDP, Umo Uno a zaben 2023, mai karatowa.

Tags: Cin HanciEFCCHukunciKotuRashawa
Previous Post

Kungiyar Mata ‘Yan Jarida Ta Yi Sabuwar Shugaba A Kebbi

Next Post

Bagudu Ya Fitar Da Naira Miliyan 30 Don Daukar Nauyin ‘Yan Wasan Kebbi

Related

Babban Kwamatin Ayyuka Na Jam’iyyar PDP Na kasa Ya Gana Da ‘Yan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar
Da ɗumi-ɗuminsa

‘Yan Majalisar Tarayya 3 Na Jam’iyyar APC Sun Koma Jam’iyyar PDP A Jihar Katsina

5 hours ago
Rundunar ‘Yansandan Jihar Kano Ta Cafke Jarumar TikTok Murja Ibrahim Kunya
Da ɗumi-ɗuminsa

Rundunar ‘Yansandan Jihar Kano Ta Cafke Jarumar TikTok Murja Ibrahim Kunya

1 day ago
Da Dumi-Dumi: CBN Ya Kara Wa’adin Daina Amfani Da Tsoffin Kudade A Nijeriya
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: CBN Ya Kara Wa’adin Daina Amfani Da Tsoffin Kudade A Nijeriya

1 day ago
Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Kori Adeleke A Matsayin Gwamnan Jihar Osun
Da ɗumi-ɗuminsa

Gwamna Adeleke Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Da Ta Rushe Zabensa, Zai Daukaka Kara

3 days ago
Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Kori Adeleke A Matsayin Gwamnan Jihar Osun
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Kori Adeleke A Matsayin Gwamnan Jihar Osun

3 days ago
Dan Gwamnan Jihar Nasarawa Mai Shekaru 36, Hassan Sule Ya Rasu
Da ɗumi-ɗuminsa

Dan Gwamnan Jihar Nasarawa Mai Shekaru 36, Hassan Sule Ya Rasu

4 days ago
Next Post
Bagudu Ya Fitar Da Naira Miliyan 30 Don Daukar Nauyin ‘Yan Wasan Kebbi

Bagudu Ya Fitar Da Naira Miliyan 30 Don Daukar Nauyin 'Yan Wasan Kebbi

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Shawo Kan Amfani Da Karfin Tuwo Da Jami’an Tsaro Ke Yi Kan Fararen Hula

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Shawo Kan Amfani Da Karfin Tuwo Da Jami’an Tsaro Ke Yi Kan Fararen Hula

January 30, 2023
Sin: An Samu Karuwar Sayayyar Amfanin Gona Ta Yanar Gizo A 2022 

Sin: An Samu Karuwar Sayayyar Amfanin Gona Ta Yanar Gizo A 2022 

January 30, 2023
Wannan Sabuwar Tashar Jirgin Ruwa Ta Shaida Wani Tunani Mai Muhimmanci

Wannan Sabuwar Tashar Jirgin Ruwa Ta Shaida Wani Tunani Mai Muhimmanci

January 30, 2023
Ban Da Tyre Nichols, Wane Ne mutum Na Gaba Da ’Yan Sandan Amurka Za Su Yi Ajalinsa? 

Ban Da Tyre Nichols, Wane Ne mutum Na Gaba Da ’Yan Sandan Amurka Za Su Yi Ajalinsa? 

January 30, 2023
Gogewar Kasar Sin A Fannonin Ilimi Da Binciken Kimiyya, Abun Karfafa Gwiwa Ne Ga Kasashen Larabawa 

Gogewar Kasar Sin A Fannonin Ilimi Da Binciken Kimiyya, Abun Karfafa Gwiwa Ne Ga Kasashen Larabawa 

January 30, 2023
Babban Kwamatin Ayyuka Na Jam’iyyar PDP Na kasa Ya Gana Da ‘Yan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar

‘Yan Majalisar Tarayya 3 Na Jam’iyyar APC Sun Koma Jam’iyyar PDP A Jihar Katsina

January 30, 2023
Kasar Sin Ta Tsawaita Wasu Dabarunta Na Kudi

Kasar Sin Ta Tsawaita Wasu Dabarunta Na Kudi

January 30, 2023
DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira

DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira

January 30, 2023
Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14

Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14

January 30, 2023
Jirgin Kasan Kaduna-Abuja Ya Dawo Aikin Jigilar Fasinjojinsa Bayan Hatsarin Da Ya Yi

Jirgin Kasan Kaduna-Abuja Ya Dawo Aikin Jigilar Fasinjojinsa Bayan Hatsarin Da Ya Yi

January 30, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.