• Leadership Hausa
Tuesday, March 21, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Dumi-Dumi: Sojoji Sun Cafke Wadanda Suka Kai Hari Cocin Owo

by Sadiq
7 months ago
in Da ɗumi-ɗuminsa, Manyan Labarai
0
Da Dumi-Dumi: Sojoji Sun Cafke Wadanda Suka Kai Hari Cocin Owo
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dakarun soji sun yu nasarar cafke wadanda suka kai hari cocin Owo da ke Jihar Ondo, wanda ya yi ajalin mutane da yawa tare da raunata da dama.

Babban hafsan hafsoshin tsaron Nijeriya Janar Lucky Irabor, ya bayyana cewa sojoji tare da hadin gwiwar wasu jami’an tsaro sun kama wasu ‘yan ta’adda da suka kai hari coci a garin Owo a jihar Ondo.

  • Dan Sanda Ya Mutu A Harin Da ISWAP Ta Kai Hanyar Maiduguri-Damaturu
  • Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu

Ya bayyana haka ne a safiyar ranar Talata a jawabinsa a taron manema labarai na babban hafsan hafsoshin tsaro tare da shugabannin kafafen yada labarai a hedikwatar tsaro (DHQ) da ke Abuja.

An kai wa cocin Katolika da ke Owo hari a ranar 5 ga watan Yuni, 2022, wanda ya yi sanadiyar mutuwar masu ibada da dama.

Ya ce sojoji sun kuma kashe ‘yan bindiga da dama da ke aika ta’addanci a kasar nan.

Labarai Masu Nasaba

Da Dumi-Dumi: Gwamna Bala Ya Doke Tsohon Hafsan Sojin Sama Ya Lashe Zaben Bauchi

Ganduje Ya Sanya Dokar Hana Fita Bayan Sanar Da Nasarar Lashe Zaben Abba Gida-Gida

Irabor, a harin da jirgin kasan Kaduna da aka kai, ya ce sojoji na kokarin ganin an ceto fasinjojin da aka yi garkuwa da su kamar yadda shugaban kasar ya umarta.

Tags: CociHaron OwoKisaMaharaOndoSojoji
ShareTweetSendShare
Previous Post

Dan Sanda Ya Mutu A Harin Da ISWAP Ta Kai Hanyar Maiduguri-Damaturu

Next Post

Rikicin PDP: Ba Za Mu Bai Wa Wadanda Ba Sa Kaunar Ribas Kuri’unmu Ba – Wike

Related

Da Dumi-Dumi: Gwamna Bala Ya Doke Tsohon Hafsan Sojin Sama Ya Lashe Zaben Bauchi
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Gwamna Bala Ya Doke Tsohon Hafsan Sojin Sama Ya Lashe Zaben Bauchi

22 hours ago
Ganduje Ya Sanya Dokar Hana Fita Bayan Sanar Da Nasarar Lashe Zaben Abba Gida-Gida
Da ɗumi-ɗuminsa

Ganduje Ya Sanya Dokar Hana Fita Bayan Sanar Da Nasarar Lashe Zaben Abba Gida-Gida

23 hours ago
Da ɗumi-ɗuminsa: Abba Gida Gida Ya Lashe Zaɓen Gwamnan Kano
Da ɗumi-ɗuminsa

Da ɗumi-ɗuminsa: Abba Gida Gida Ya Lashe Zaɓen Gwamnan Kano

1 day ago
An Tsinci Gawar Daraktan Yakin Neman Zaben Jam’iyyar APC A Jihar Ribas
Da ɗumi-ɗuminsa

An Tsinci Gawar Daraktan Yakin Neman Zaben Jam’iyyar APC A Jihar Ribas

2 days ago
PDP Ta Kwace Kujerar Kakakin Majalisar Dokokin Yobe Da Tazarar Kuri’u 182
Manyan Labarai

PDP Ta Kwace Kujerar Kakakin Majalisar Dokokin Yobe Da Tazarar Kuri’u 182

2 days ago
Mahara Sun Harbi Ma’aikaciyar INEC A Kuros Riba
Manyan Labarai

Mahara Sun Harbi Ma’aikaciyar INEC A Kuros Riba

2 days ago
Next Post
Me Ya Sa Ake Rubibin Wike A Siyasar Nijeriya?

Rikicin PDP: Ba Za Mu Bai Wa Wadanda Ba Sa Kaunar Ribas Kuri'unmu Ba - Wike

LABARAI MASU NASABA

Jihar Zamfara: Dauda Lawal Dare Na Jam’iyyar PDP Ya Kayar Da Gwamna Matawalle Na APC

Jihar Zamfara: Dauda Lawal Dare Na Jam’iyyar PDP Ya Kayar Da Gwamna Matawalle Na APC

March 21, 2023
An Kaddamar Da Shirin Bidiyon “Bayanin Magabata Da Xi Jinping Ke So” Na 2 Da Harshen Rashanci 

An Kaddamar Da Shirin Bidiyon “Bayanin Magabata Da Xi Jinping Ke So” Na 2 Da Harshen Rashanci 

March 20, 2023
Shugaban Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha Vladimir Putin

Shugaban Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha Vladimir Putin

March 20, 2023
Ramadan: Shehu Isma’ila Mai Diwani Ya Buɗe Tafsirin Alƙur’ani A Kaduna

Ramadan: Shehu Isma’ila Mai Diwani Ya Buɗe Tafsirin Alƙur’ani A Kaduna

March 20, 2023
Firaministan Kasar Djibouti Ya Mikawa Tawagar Jiyya Ta Kasar Sin Lambar Yabo

Firaministan Kasar Djibouti Ya Mikawa Tawagar Jiyya Ta Kasar Sin Lambar Yabo

March 20, 2023
Da Dumi-duminsa: ‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Basarake A Ondo

An Sace Baturen Zabe Akan Hanyarsa Ta Zuwa Cibiyar Tattara Sakamakon Zabe A Zamfara

March 20, 2023
Dangantakar Sin Da Rasha Ta Bayyana “Hanyar Da Ta Dace Ta Cudanya Tsakanin Kasa Da Kasa”

Dangantakar Sin Da Rasha Ta Bayyana “Hanyar Da Ta Dace Ta Cudanya Tsakanin Kasa Da Kasa”

March 20, 2023
Gwamna Zulum Ya Sake Lashe Zaben Gwamna A Jihar Borno

Gwamna Zulum Ya Sake Lashe Zaben Gwamna A Jihar Borno

March 20, 2023
An Kashe ‘Yansanda 2, Da Dama Sun Samu Raunuka A Wata Arangama Da Sojoji A Taraba

An Kashe ‘Yansanda 2, Da Dama Sun Samu Raunuka A Wata Arangama Da Sojoji A Taraba

March 20, 2023
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Da Sauran Kasashen Yammacin Duniya Da Su Gaggauta Dage Takunkumin Kan Bangare Daya

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Da Sauran Kasashen Yammacin Duniya Da Su Gaggauta Dage Takunkumin Kan Bangare Daya

March 20, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.