• Leadership Hausa
Tuesday, May 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dan Sanda Ya Mutu A Harin Da ISWAP Ta Kai Hanyar Maiduguri-Damaturu

by Abubakar Abba
10 months ago
in Labarai
0
ISWAP Ce Ta Kai Wa Sojoji Hari A Dutsen Zuma – Rahoto
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An hallaka wani dan sanda wasu kuma sun samu raunuka a lolacin da ‘yan ta’addar ISWAP suka kai harin a yankin Auno da ke a karamar hukumar Konduga cikin jihar Borno.  

Auno na da tsawon kilo mita 24 da birnin Maiduguri cikin jihar Borno, ‘yan ta’addar sun kai harin ne a kan babbar hanyar Maiduguri zuwaDamaturu.

  • Sin Ta Kare Matakan Martani Da Ta Dauka Kan Yankin Taiwan Saboda Ziyarar Pelosi
  • Muhimmanci Koya Ma ‘Ya’ya Sana’oi Tun Suna kanana

An ruwaito cewa, ‘yan ta’addar wadanda suka fito da yawansu, sun kai wa ‘yan sandan harin ne a yayin da suke kan yin aiki a wajen duba ababen hawa.

Wata majiya ta sheda wa Zagazola Makama, wani mai fashin baki kan harkokin tsaro a tekun Chadi cewa ‘yan sanda biyu da ke kan aiki a wajen duba ababen hawa ne suka aukawa ‘yan ta’addar da harbi, inda hakan ya janyo mutuwar ‘yan sandan.

Ya ce, jin harbe-harben ya sa sauran ‘yan sanda suka kawo dauki zuwa gurin suka kuma fafata Da ‘yan ta’addar , inda hakan ya sa ‘yan ta’addar suka ja da baya.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

Gwamnatin Kano Za Ta Sake Bude Shari’ar Zargin Kisan Da Ake Yi Wa Alhassan Doguwa 

Tags: 'Yan ta'addaDan SandaHariMaiduguri-Damaturu
ShareTweetSendShare
Previous Post

Jami’o’i 7 Sun Bai Wa ‘Yar Nijeriya Gurbin Yin PhD Ba Tare Yin Digiri Na 2 Ba

Next Post

Da Dumi-Dumi: Sojoji Sun Cafke Wadanda Suka Kai Hari Cocin Owo

Related

Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata
Rahotonni

Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

22 mins ago
Gwamnatin Kano Za Ta Sake Bude Shari’ar Zargin Kisan Da Ake Yi Wa Alhassan Doguwa 
Labarai

Gwamnatin Kano Za Ta Sake Bude Shari’ar Zargin Kisan Da Ake Yi Wa Alhassan Doguwa 

2 hours ago
Sabon Gwamnan Kano Ya Kori Shugaban Hukumar Alhazai Na Jihar Da Wasu
Labarai

Sabon Gwamnan Kano Ya Kori Shugaban Hukumar Alhazai Na Jihar Da Wasu

2 hours ago
Kamfanin NNPCL Ya Goyi Bayan Cire Tallafin Man Fetur, Ya Yi Alkawarin Samar Da Wadataccen Mai
Labarai

Kamfanin NNPCL Ya Goyi Bayan Cire Tallafin Man Fetur, Ya Yi Alkawarin Samar Da Wadataccen Mai

3 hours ago
Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya
Manyan Labarai

Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

14 hours ago
Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar
Labarai

Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

14 hours ago
Next Post
Da Dumi-Dumi: Sojoji Sun Cafke Wadanda Suka Kai Hari Cocin Owo

Da Dumi-Dumi: Sojoji Sun Cafke Wadanda Suka Kai Hari Cocin Owo

LABARAI MASU NASABA

Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

May 30, 2023
Gwamnatin Kano Za Ta Sake Bude Shari’ar Zargin Kisan Da Ake Yi Wa Alhassan Doguwa 

Gwamnatin Kano Za Ta Sake Bude Shari’ar Zargin Kisan Da Ake Yi Wa Alhassan Doguwa 

May 30, 2023
Sabon Gwamnan Kano Ya Kori Shugaban Hukumar Alhazai Na Jihar Da Wasu

Sabon Gwamnan Kano Ya Kori Shugaban Hukumar Alhazai Na Jihar Da Wasu

May 30, 2023
Kamfanin NNPCL Ya Goyi Bayan Cire Tallafin Man Fetur, Ya Yi Alkawarin Samar Da Wadataccen Mai

Kamfanin NNPCL Ya Goyi Bayan Cire Tallafin Man Fetur, Ya Yi Alkawarin Samar Da Wadataccen Mai

May 30, 2023
Kasar Sin Ta Tuntuba Tare Da Musayar Ra’ayi Da Dukkan Bangarori Game Da Warware Rikicin Ukraine A Siyasance

Kasar Sin Ta Tuntuba Tare Da Musayar Ra’ayi Da Dukkan Bangarori Game Da Warware Rikicin Ukraine A Siyasance

May 29, 2023
Sin Da Afirka Sun Fi Bukatar Kara Hadin Gwiwa Da Juna

Sin Da Afirka Sun Fi Bukatar Kara Hadin Gwiwa Da Juna

May 29, 2023
Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

May 29, 2023
Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

May 29, 2023
An Wallafa Littafi Kan Jawabin Shugaba Xi Jinping A Wajen Taron Kolin Kasar Sin Da Yankin Tsakiyar Asiya

An Wallafa Littafi Kan Jawabin Shugaba Xi Jinping A Wajen Taron Kolin Kasar Sin Da Yankin Tsakiyar Asiya

May 29, 2023
Mamallakin Tashar Talebijin Ta AIT, Raymond Dokpesi Ya Rasu A Abuja

Mamallakin Tashar Talebijin Ta AIT, Raymond Dokpesi Ya Rasu A Abuja

May 29, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.