• Leadership Hausa
Sunday, October 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

Ta Umurci A Rufe Kafafen Cikin Awa 24

by Khalid Idris Doya
1 year ago
in Da ɗumi-ɗuminsa
0
Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar kula da kafafen yaɗa labarai ta Nijeriya (NBC), ta soke lasisi kafafen yaɗa labarai guda 52 a fadin kasar kan karya dokoki da ka’idojin hukumar.

Hukumar na bin tashoshin bashin naira biliyan N2.6 tun 2015.

  • CDD Ta Soki NBC Kan Cin Tarar Trust TV Da Wasu Miliyan 20
  • NBC Ta Ci Tarar Trust TV Tarar Miliyan 5 Kan Yada Ayyukan ‘Yan Bindiga 

Tashoshin da aka rufe din sun hada da gidan talabijin mai zaman kansa na African Independent Television (AIT), Raypower FM; Silverbird Television da wasu kafafe 49 a sassan kasar nan.

Darakta-janar na hukumar NBC, Malam Balarabe Shehu Ilelah, shi ne ya sanar da hakan lokacin ganawarsa da ‘yan jarida a Abuja ranar Juma’a.

Shehu ya ce, gargame kafafen bai da alaka da wata siyasa kwata-kwata illa domin a tabbatar da bin dokoki da ka’idojin hukumar.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Ceto Wasu Karin Dalibai Mata 7 Na Jami’ar Tarayya Da Ke Gusau Jihar Zamfara

NLC Za Ta Gudanar Da Yajin Aikin Gargadi Na Kwanaki 2 Kan Cire Tallafin Fetur

Ilelah ya bukaci tashoshin da su gaggauta biyan kudaden da ake binsu cikin awa 24 domin kauce wa yanke alakata ta gaba daya.

Tags: Karbe LasisiNBCNijeriya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

Next Post

Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

Related

Sojoji Sun Ceto Wasu Karin Dalibai Mata 7 Na Jami’ar Tarayya Da Ke Gusau Jihar Zamfara
Da ɗumi-ɗuminsa

Sojoji Sun Ceto Wasu Karin Dalibai Mata 7 Na Jami’ar Tarayya Da Ke Gusau Jihar Zamfara

6 days ago
NLC Za Ta Gudanar Da Yajin Aikin Gargadi Na Kwanaki 2 Kan Cire Tallafin Fetur
Da ɗumi-ɗuminsa

NLC Za Ta Gudanar Da Yajin Aikin Gargadi Na Kwanaki 2 Kan Cire Tallafin Fetur

4 weeks ago
Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Gabon
Da ɗumi-ɗuminsa

Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Gabon

1 month ago
Sojojin Nijar Sun Umarci Ambasadan Faransa Ya Fice Daga Kasar
Da ɗumi-ɗuminsa

Sojojin Nijar Sun Umarci Ambasadan Faransa Ya Fice Daga Kasar

1 month ago
Wagner Yevgeny Prigozhin Ya Mutu A Hatsarin Jirgin Saman Rasha
Da ɗumi-ɗuminsa

Wagner Yevgeny Prigozhin Ya Mutu A Hatsarin Jirgin Saman Rasha

1 month ago
An Sace Masu Yi Wa Kasa Hidima 8 Da Direba A Zamfara
Da ɗumi-ɗuminsa

An Sace Masu Yi Wa Kasa Hidima 8 Da Direba A Zamfara

1 month ago
Next Post
Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

LABARAI MASU NASABA

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

September 30, 2023
Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

September 30, 2023
Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

September 30, 2023
’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

September 30, 2023

Abubuwan Da Ya Kamata A Sani Game Da Dannau

September 30, 2023
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

NLC Da TUC Na Hada Kan Ma’aikata Don Tafka Gagarumin Yajin Aiki

September 30, 2023
Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

September 30, 2023
Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

September 30, 2023
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

September 30, 2023
AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

September 30, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.