• Leadership Hausa
Thursday, March 23, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

Ta Umurci A Rufe Kafafen Cikin Awa 24

by Khalid Idris Doya
7 months ago
in Da ɗumi-ɗuminsa
0
Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar kula da kafafen yaɗa labarai ta Nijeriya (NBC), ta soke lasisi kafafen yaɗa labarai guda 52 a fadin kasar kan karya dokoki da ka’idojin hukumar.

Hukumar na bin tashoshin bashin naira biliyan N2.6 tun 2015.

  • CDD Ta Soki NBC Kan Cin Tarar Trust TV Da Wasu Miliyan 20
  • NBC Ta Ci Tarar Trust TV Tarar Miliyan 5 Kan Yada Ayyukan ‘Yan Bindiga 

Tashoshin da aka rufe din sun hada da gidan talabijin mai zaman kansa na African Independent Television (AIT), Raypower FM; Silverbird Television da wasu kafafe 49 a sassan kasar nan.

Darakta-janar na hukumar NBC, Malam Balarabe Shehu Ilelah, shi ne ya sanar da hakan lokacin ganawarsa da ‘yan jarida a Abuja ranar Juma’a.

Shehu ya ce, gargame kafafen bai da alaka da wata siyasa kwata-kwata illa domin a tabbatar da bin dokoki da ka’idojin hukumar.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Zamfara Ta Sanya Dokar Hana Fita A Fadin Jihar 

Da Dumi-Dumi: Gwamna Bala Ya Doke Tsohon Hafsan Sojin Sama Ya Lashe Zaben Bauchi

Ilelah ya bukaci tashoshin da su gaggauta biyan kudaden da ake binsu cikin awa 24 domin kauce wa yanke alakata ta gaba daya.

Tags: Karbe LasisiNBCNijeriya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

Next Post

Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

Related

Gwamnatin Zamfara Ta Sanya Dokar Hana Fita A Fadin Jihar 
Da ɗumi-ɗuminsa

Gwamnatin Zamfara Ta Sanya Dokar Hana Fita A Fadin Jihar 

2 days ago
Da Dumi-Dumi: Gwamna Bala Ya Doke Tsohon Hafsan Sojin Sama Ya Lashe Zaben Bauchi
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Gwamna Bala Ya Doke Tsohon Hafsan Sojin Sama Ya Lashe Zaben Bauchi

3 days ago
Ganduje Ya Sanya Dokar Hana Fita Bayan Sanar Da Nasarar Lashe Zaben Abba Gida-Gida
Da ɗumi-ɗuminsa

Ganduje Ya Sanya Dokar Hana Fita Bayan Sanar Da Nasarar Lashe Zaben Abba Gida-Gida

3 days ago
Da ɗumi-ɗuminsa: Abba Gida Gida Ya Lashe Zaɓen Gwamnan Kano
Da ɗumi-ɗuminsa

Da ɗumi-ɗuminsa: Abba Gida Gida Ya Lashe Zaɓen Gwamnan Kano

3 days ago
An Tsinci Gawar Daraktan Yakin Neman Zaben Jam’iyyar APC A Jihar Ribas
Da ɗumi-ɗuminsa

An Tsinci Gawar Daraktan Yakin Neman Zaben Jam’iyyar APC A Jihar Ribas

4 days ago
Da Dumi-Dumi: Mace Ta Kayar Da Kakakin Majalisar Filato Da Tazara Mai Yawa
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Mace Ta Kayar Da Kakakin Majalisar Filato Da Tazara Mai Yawa

4 days ago
Next Post
Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Dokokin Kogi Ta Dakatar Da ‘Yan Majalisa 9 D Wasu Kan Zargin Ta’addanci

Majalisar Dokokin Kogi Ta Dakatar Da ‘Yan Majalisa 9 D Wasu Kan Zargin Ta’addanci

March 23, 2023
An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu

An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu

March 23, 2023
Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara

Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara

March 23, 2023
Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

March 23, 2023
Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

March 23, 2023
Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

March 23, 2023
Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

March 23, 2023
Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

March 23, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

March 23, 2023
Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

March 23, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.