• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalibai Sun Yi Kira Da A Kara Hanyoyin Ba Matasa Bashin Karatu

by Idris Aliyu Daudawa
1 year ago
in Ilimi
0
Dalibai Sun Yi Kira Da A Kara Hanyoyin Ba Matasa Bashin Karatu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar daliban kwalejojin ilimi ta kasa ta yi kira da Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da sauran ‘yan Nijeriya masu sha’awar bunkasa lamarin ilimi su kara taimakawa da kudi a matsayin bashi ko kuma taimako, domin taimakawa matasan Nijeriya da dalibai wadanda a halin da ake ciki basu da aikin yi, da idan ba sa a aka yi ba suna iya shiga wani hali na aikata ashsha,saboda halin da ake ciki na tsadar kayar abinci a sanadiyar karin kudin manfetur.

Sanarwar da Shugabanta  Egunjobi Samuel Oluwaseun,ya raba wa manewa labarai ranar Litinin ta makon da muke ciki a Abuja, ya ce akwai dalibai milyan 12.5,a kwalejojin ilimi  million  219 da ake da su a duk fadin Nijeriya,ya jinjina wa kokarin da Shugaban kasa yake yi kan rage fatara, inda kuma suka yi kira da shi cewar ya ci gaba da aiki mai kyau da yake yi.

  • Ba Za Mu Shiga Zanga-zangar Da Za A Yi Wa Tinubu Ba – Daliban Arewa
  • An Kashe Dalibai 3, An Raunata Wani A Harin Da Boko Haram Ta Kai Makarantar ‘Yan Shi’a A Yobe

Ya ce, “Idan aka kara kudaden yin hakan zai zai kara taimakawa a kan irin tubalin yin ginin hakan da aka fara wadanda gwamnatocin baya suka yi, wanda kuma hukumar NIRSAL ce jagorar yin hakan ta hanyar Microfinance Bank (NMFB), wanda ya samar da ayyukan yi a kai tsaye ko kuma akasin haka, lamarin da yayi sanadiyar raba wasu da fatara.”

Kunguyar ta dalibai ta jinjinawa jagorancin Abdullahi Abubakar Kure a matsayin Shugaban na Bankin Microfinance karkashin NIRSAL,kan irin namijin aikin da yake yi.

Ya kara jaddada cewa NMFB ita kadai ce hukuma wadda ta raba kudaden kawo dauki a cikin gaskiya da rikon amana,a sassa shida na kasa.

Labarai Masu Nasaba

Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME

Malaman Jami’o’i Sun Zama Abin Tausayi —Kungiyar ASUU

“Mutane sun samu dama ta samun bashin ba tare da taimakon wani daga cikin ofishin ba, maganar gaskiya kuma ire-iren wadancan kudaden ta ba wasu damar ga matasa bunkasa sana’arsu, wasu kuma sun fara, da kuma cigaba da harkar har zuwa halin da ake ciki yanzu” kamar yadda yace.

“Duk da yake dai wadanda suka amfana da kudaden sun so ace anbasu kudaden a matsayin tallafi ne amma Bankin ya cigaba da fada masu ai bashi ne aka basu.Duk dai yadda abin ya kasance kudaden sun  taimaka wajen bunkasa kananan sana’oi a Nijeriya.

Daga karshe ya ce “Idan aka tuna da tsarin mulkin gwamnatin Shugaban kasa Bola Bola Ahmed Tinubu, abu maikyau ne da kuma fa’ida ga ita gwamnatin ta shi ta kara bada kudade a bangarori na kanana da matsakaitan sana’oi da kuma aikin gona, domin hakan zai taimakawa ‘yan Nijeriya su samu hanyar da za su dogara da ita saboda su samu kyakkyawar rayuwa,”.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: IlimJami'aSchool
ShareTweetSendShare
Previous Post

Peng Liyuan Ta Zanta Da Uwargidan Shugaban Kongon Brazzaville

Next Post

Shugaban Namibia: Batun Bunkasuwa Yana Da Nasaba Da Kasar Sin

Related

Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME
Ilimi

Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME

5 days ago
ASUU
Ilimi

Malaman Jami’o’i Sun Zama Abin Tausayi —Kungiyar ASUU

6 days ago
Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da ɗumi-ɗuminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

1 week ago
Lambar Yabo Ta CON: Buni Ya Zama Zinare Bashi Da Maboya
Ilimi

NTIC Ta Jinjina Wa Gwamna Buni Kan Taimako A Bangaren Ilimi

2 weeks ago
Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta
Ilimi

Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta

2 weeks ago
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu
Ilimi

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

3 weeks ago
Next Post
Shugaban Namibia: Batun Bunkasuwa Yana Da Nasaba Da Kasar Sin

Shugaban Namibia: Batun Bunkasuwa Yana Da Nasaba Da Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

September 12, 2025
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

September 12, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

September 12, 2025
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

September 12, 2025
Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

September 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.