• English
  • Business News
Wednesday, November 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalibai Sun Yi Kira Da A Kara Hanyoyin Ba Matasa Bashin Karatu

by Idris Aliyu Daudawa
1 year ago
Ɗalibai

Kungiyar daliban kwalejojin ilimi ta kasa ta yi kira da Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da sauran ‘yan Nijeriya masu sha’awar bunkasa lamarin ilimi su kara taimakawa da kudi a matsayin bashi ko kuma taimako, domin taimakawa matasan Nijeriya da dalibai wadanda a halin da ake ciki basu da aikin yi, da idan ba sa a aka yi ba suna iya shiga wani hali na aikata ashsha,saboda halin da ake ciki na tsadar kayar abinci a sanadiyar karin kudin manfetur.

Sanarwar da Shugabanta  Egunjobi Samuel Oluwaseun,ya raba wa manewa labarai ranar Litinin ta makon da muke ciki a Abuja, ya ce akwai dalibai milyan 12.5,a kwalejojin ilimi  million  219 da ake da su a duk fadin Nijeriya,ya jinjina wa kokarin da Shugaban kasa yake yi kan rage fatara, inda kuma suka yi kira da shi cewar ya ci gaba da aiki mai kyau da yake yi.

  • Ba Za Mu Shiga Zanga-zangar Da Za A Yi Wa Tinubu Ba – Daliban Arewa
  • An Kashe Dalibai 3, An Raunata Wani A Harin Da Boko Haram Ta Kai Makarantar ‘Yan Shi’a A Yobe

Ya ce, “Idan aka kara kudaden yin hakan zai zai kara taimakawa a kan irin tubalin yin ginin hakan da aka fara wadanda gwamnatocin baya suka yi, wanda kuma hukumar NIRSAL ce jagorar yin hakan ta hanyar Microfinance Bank (NMFB), wanda ya samar da ayyukan yi a kai tsaye ko kuma akasin haka, lamarin da yayi sanadiyar raba wasu da fatara.”

Kunguyar ta dalibai ta jinjinawa jagorancin Abdullahi Abubakar Kure a matsayin Shugaban na Bankin Microfinance karkashin NIRSAL,kan irin namijin aikin da yake yi.

Ya kara jaddada cewa NMFB ita kadai ce hukuma wadda ta raba kudaden kawo dauki a cikin gaskiya da rikon amana,a sassa shida na kasa.

LABARAI MASU NASABA

Ɗaliban Jihar Gombe Sun Samu Ƙarin Kashi 100 Na Kuɗin Tallafin Karatu

Ɗaliban Fasaha Sun Ɓullo Da Dabarar Tsaro Ta Harkar Noma

“Mutane sun samu dama ta samun bashin ba tare da taimakon wani daga cikin ofishin ba, maganar gaskiya kuma ire-iren wadancan kudaden ta ba wasu damar ga matasa bunkasa sana’arsu, wasu kuma sun fara, da kuma cigaba da harkar har zuwa halin da ake ciki yanzu” kamar yadda yace.

“Duk da yake dai wadanda suka amfana da kudaden sun so ace anbasu kudaden a matsayin tallafi ne amma Bankin ya cigaba da fada masu ai bashi ne aka basu.Duk dai yadda abin ya kasance kudaden sun  taimaka wajen bunkasa kananan sana’oi a Nijeriya.

Daga karshe ya ce “Idan aka tuna da tsarin mulkin gwamnatin Shugaban kasa Bola Bola Ahmed Tinubu, abu maikyau ne da kuma fa’ida ga ita gwamnatin ta shi ta kara bada kudade a bangarori na kanana da matsakaitan sana’oi da kuma aikin gona, domin hakan zai taimakawa ‘yan Nijeriya su samu hanyar da za su dogara da ita saboda su samu kyakkyawar rayuwa,”.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

gombe
Ilimi

Ɗaliban Jihar Gombe Sun Samu Ƙarin Kashi 100 Na Kuɗin Tallafin Karatu

October 18, 2025
Ɗaliban Fasaha Sun Ɓullo Da Dabarar Tsaro Ta Harkar Noma
Ilimi

Ɗaliban Fasaha Sun Ɓullo Da Dabarar Tsaro Ta Harkar Noma

October 18, 2025
ASUU
Ilimi

Cikin Wata 9 Farfesoshi 309 Sun Bar Aiki A Jami’o’in Gwamnati, In Ji ASUU

October 18, 2025
Next Post
Shugaban Namibia: Batun Bunkasuwa Yana Da Nasaba Da Kasar Sin

Shugaban Namibia: Batun Bunkasuwa Yana Da Nasaba Da Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Sin Za Ta Gyara Matakan Haraji Kan Kayayyakin Da Ake Shigowa Da Su Daga Amurka

Sin Za Ta Gyara Matakan Haraji Kan Kayayyakin Da Ake Shigowa Da Su Daga Amurka

November 5, 2025
Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

November 5, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

Majalisar Dattawa Ta Amince da Naira Tiriliyan 1.1 Don Biyan Bashin ‘Yan Kwangila – Akpabio

November 5, 2025
An Nemi Kasashen ECOWAS Su Samar Da Kariya Ga Yankunan Hakar Ma’adanai

ECOWAS Ta Ƙaryata Iƙirarin Trump Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

November 5, 2025
Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Sanata Barau Ya Tsaya Takarar Shugaban Majalisar Dattawa

Ba Na Jin Tsoron Trump – Martanin Sanata Barau Ga Akpabio

November 5, 2025
CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

November 5, 2025
Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

November 4, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

November 4, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.