• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilai 20 Da Ke Sa Dalibai Faduwa Jarrabawa (1)

by Idris Aliyu Daudawa
1 year ago
in Labarai
0
Dalilai 20 Da Ke Sa Dalibai Faduwa Jarrabawa (1)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jarabawa wata babbar abu ce mai muhimmanci a rayuwar dalibi saboda tana bada sakamako nau’i biyu ko dai ayi nasara ko akasin.Samun nasarar cin jarabawa wani abin farinciki ne a rayuwar dalibi haka yayin da rashin nasara wani babi ne mai dugunzuma rayuwar shi dalibin,dalilin da ke bada gudunmawa ga rashin samun nasara shine raganci ko ragantaka.Ta wani bangaren ma dalibi ya  rika ganin ai shi kamar ma ya samu nasarar ne ko rashin nuna mai da hankali kana bin da ya dace.

Wasu dalibai sun amince da dalilan yayin da wadansu ke ganin ai laifin wasu ne kamar Malamansu, Iyaye,ko kuma Abokai.Su kan ce “Malamai basu koyarwa kamar yadda ya dace” ko “Jarabawa tana da wuyar a samu nasara”sai dai maganar gaskiya idan ba a samu sakamako mai kyau ba wannan na nuna dalibin bai  mai da hankalin shi kan maganar yadda za iyi karatu ko shirin da za isa ya ci jarabawar ba.

  • Za Mu Nome Dazuka Don Magance Matsalar Tsaro A Neja – Bago
  • Shirin Twitter Space Na LEADERSHIP Hausa: Gaskiya Ta Bayyana Kan Bullar Mata Masu Shan Jini

Ganin laifin wasu saboda rashin samun nasara ba magana bace da za a amince da it aba, domini dan baka yi nasara ba saboda yadda Malaminka yake koya ma,to ta yaya sauran dalibai suke cin jarabawar?

Manyan dalilin da suke taimakawa wajensamun nasara sun bambanta da abin da muke tunani,ga dalilan suke sa dalibai rashin samun nasara a jarabawa.

1-Ragonci:

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

Wannan shine babba daga jerin abubuwan da suke sa rashin samun nasara. Ragonci yana nufin Malaminka zai baka aiki,ka yi rubutu,ko sauran ayyukan da zaka yi a gida domin ka shirya,amma sai dalibi ya sa ragonci a zuciyarsa ya yi ayyukan da aka ba shi.

Wasu dalbai ba su yin rubutu wanda Malami yake yi a aji yayin da wasu ma ba su son su rika zuwa aji, suna gani abin da akwai wuya su zauna su rika sauraren abubuwan da Malamansu suke son koya masu.

Suna bada dalilan da babu makama domin su guje wa yin abubuwan,suna iya kauce ma hakan duk kuwa da yake sun san hakan na iya kai su ga rashin nasara a aji, su kasance raggaye  su manufar su ke nan.

Mafita

A yi kokari ayi aiki a lokacin da ya kamata ko wace rana a samu karanta littattafai daban daban domin a samu kara fadada ilimi.

2-Tunanin za a ci jarabawa ko ba ayi karatu ba

Dalili na biyu mai taimakawa wajen rashin samun nasara a jarabawa shi ne a rika Kallon ai an san abu don haka ana ganin ko ba ayi karatu ba ai ana iya samun nasara lokacin jarabawa.”Ko da yaushe mun san mutum ya ga cewar sai yayi karatu zai iya yin karatu domin ya samu nasara”da kuma yadda irin tunani na aniya komai ko ba ayi karatu za a iya samun nasara hakan ke sa ayi karo da rashin nasarar.

Amsa ita ce tabbacin za a iya karatu hakan ke sa a maida hankali babau wani al’amarin wasa sai an samu nasarar cin jarabawa.Ta daya bangaren kuma ganin  an san abu don haka ko ba ayi karatu ba za a iya samun nasara wannan ba magana bace mai makama.

Ganin cewa lalle ana iya samun nasara lokacin jarabawa bai kamata dalibai su dauki darasi daya ba su yi tunanin za su iya samun nasara akan wani darasi daya, shi yake saw a su yi watsi da sauran darussan wanda irin hakan ne suke karewa ga iya dana-sani lokacin d suka ga lalle sun fadi sauran darussan a jarabawa,wanda irin hakan ne ke samar da hanya ta ayi rashin nasara.

Mafita

Kamata ya yi dalibi kar ya bada wata hanya da zata nuna ma shi har akwai wani abu da ba zai iya ba,ya dace ya rika koyon sabbin abubuwa.Ya mai da hankali kan darasin da yafi sha’awa,sai dai duk da hakan akwai bukatar ya kara koyon wasu abubuwa saboda ya samu hanya ta samun nasara akan jarabawar da yake ganin ko ake ganin a kalla zai iya samun nasara lokacin jarabawa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tufka Da Warwarar Akidar Kwankwasiyya

Next Post

Amfanin Ganyen Magarya Ga Lafiyar Dan’adam

Related

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

2 hours ago
An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi
Labarai

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

4 hours ago
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja
Labarai

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

7 hours ago
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?
Da ɗumi-ɗuminsa

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

7 hours ago
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 
Labarai

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

8 hours ago
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi
Labarai

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

9 hours ago
Next Post
Amfanin Ganyen Magarya Ga Lafiyar Dan’adam

Amfanin Ganyen Magarya Ga Lafiyar Dan'adam

LABARAI MASU NASABA

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

May 15, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

May 15, 2025
Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

May 15, 2025
An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

May 15, 2025
NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

May 15, 2025
Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

May 15, 2025
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

May 15, 2025
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

May 15, 2025
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

May 15, 2025
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.