ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilai 20 Da Ke Sa Dalibai Faduwa Jarrabawa (1)

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
jarrabawa

Jarabawa wata babbar abu ce mai muhimmanci a rayuwar dalibi saboda tana bada sakamako nau’i biyu ko dai ayi nasara ko akasin.Samun nasarar cin jarabawa wani abin farinciki ne a rayuwar dalibi haka yayin da rashin nasara wani babi ne mai dugunzuma rayuwar shi dalibin,dalilin da ke bada gudunmawa ga rashin samun nasara shine raganci ko ragantaka.Ta wani bangaren ma dalibi ya  rika ganin ai shi kamar ma ya samu nasarar ne ko rashin nuna mai da hankali kana bin da ya dace.

Wasu dalibai sun amince da dalilan yayin da wadansu ke ganin ai laifin wasu ne kamar Malamansu, Iyaye,ko kuma Abokai.Su kan ce “Malamai basu koyarwa kamar yadda ya dace” ko “Jarabawa tana da wuyar a samu nasara”sai dai maganar gaskiya idan ba a samu sakamako mai kyau ba wannan na nuna dalibin bai  mai da hankalin shi kan maganar yadda za iyi karatu ko shirin da za isa ya ci jarabawar ba.

  • Za Mu Nome Dazuka Don Magance Matsalar Tsaro A Neja – Bago
  • Shirin Twitter Space Na LEADERSHIP Hausa: Gaskiya Ta Bayyana Kan Bullar Mata Masu Shan Jini

Ganin laifin wasu saboda rashin samun nasara ba magana bace da za a amince da it aba, domini dan baka yi nasara ba saboda yadda Malaminka yake koya ma,to ta yaya sauran dalibai suke cin jarabawar?

ADVERTISEMENT

Manyan dalilin da suke taimakawa wajensamun nasara sun bambanta da abin da muke tunani,ga dalilan suke sa dalibai rashin samun nasara a jarabawa.

1-Ragonci:

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

Wannan shine babba daga jerin abubuwan da suke sa rashin samun nasara. Ragonci yana nufin Malaminka zai baka aiki,ka yi rubutu,ko sauran ayyukan da zaka yi a gida domin ka shirya,amma sai dalibi ya sa ragonci a zuciyarsa ya yi ayyukan da aka ba shi.

Wasu dalbai ba su yin rubutu wanda Malami yake yi a aji yayin da wasu ma ba su son su rika zuwa aji, suna gani abin da akwai wuya su zauna su rika sauraren abubuwan da Malamansu suke son koya masu.

Suna bada dalilan da babu makama domin su guje wa yin abubuwan,suna iya kauce ma hakan duk kuwa da yake sun san hakan na iya kai su ga rashin nasara a aji, su kasance raggaye  su manufar su ke nan.

Mafita

A yi kokari ayi aiki a lokacin da ya kamata ko wace rana a samu karanta littattafai daban daban domin a samu kara fadada ilimi.

2-Tunanin za a ci jarabawa ko ba ayi karatu ba

Dalili na biyu mai taimakawa wajen rashin samun nasara a jarabawa shi ne a rika Kallon ai an san abu don haka ana ganin ko ba ayi karatu ba ai ana iya samun nasara lokacin jarabawa.”Ko da yaushe mun san mutum ya ga cewar sai yayi karatu zai iya yin karatu domin ya samu nasara”da kuma yadda irin tunani na aniya komai ko ba ayi karatu za a iya samun nasara hakan ke sa ayi karo da rashin nasarar.

Amsa ita ce tabbacin za a iya karatu hakan ke sa a maida hankali babau wani al’amarin wasa sai an samu nasarar cin jarabawa.Ta daya bangaren kuma ganin  an san abu don haka ko ba ayi karatu ba za a iya samun nasara wannan ba magana bace mai makama.

Ganin cewa lalle ana iya samun nasara lokacin jarabawa bai kamata dalibai su dauki darasi daya ba su yi tunanin za su iya samun nasara akan wani darasi daya, shi yake saw a su yi watsi da sauran darussan wanda irin hakan ne suke karewa ga iya dana-sani lokacin d suka ga lalle sun fadi sauran darussan a jarabawa,wanda irin hakan ne ke samar da hanya ta ayi rashin nasara.

Mafita

Kamata ya yi dalibi kar ya bada wata hanya da zata nuna ma shi har akwai wani abu da ba zai iya ba,ya dace ya rika koyon sabbin abubuwa.Ya mai da hankali kan darasin da yafi sha’awa,sai dai duk da hakan akwai bukatar ya kara koyon wasu abubuwa saboda ya samu hanya ta samun nasara akan jarabawar da yake ganin ko ake ganin a kalla zai iya samun nasara lokacin jarabawa.

jarrabawa
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Rayuwar Galadiman Kano Alhaji Tijjani Hashim (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kyamar Baƙi: An Sake Kwaso Ƴan Nijeriya 83 Daga Afirka Ta Kudu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 60 Da Kayan Aiki A Edo
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tsohon Shugaban Ƙasa Jonathan Ya Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Ƙasa 18 A Jihar Bauchi

MASU ALAKA

Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina
Labarai

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Next Post
Amfanin Ganyen Magarya Ga Lafiyar Dan’adam

Amfanin Ganyen Magarya Ga Lafiyar Dan'adam

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.