• English
  • Business News
Saturday, July 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilai 20 Da Ke Sa Dalibai Faduwa Jarrabawa (4)

Ci gaba daga makon da ya gabata

by Idris Aliyu Daudawa
1 year ago
in Ilimi
0
Dalilai 20 Da Ke Sa Dalibai Faduwa Jarrabawa (4)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don ÆŠaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)

12. Rashin bin dokoki

Akwai hanyar da za abi domin amsa duk tambayar da aka yi lokacin jarabawa said ai dalibai suna fuskantar matsala wajen karantawa da gane yadda tambayoyin suke ballan tana su bada amsoshin da suka kamata.

Alal misali idan tambayar ta bukaci ka rubuta abubuwan da aka bukata daganan kuma ka yi bayani,kana iya rasa wasu abubuwan da ka iya taimaka makai dan tun farko baka  baka rubuta abubuwan ba tun farko kafin ka yi bayan  a kan kowane daga cikinsu

Koda- yaushe akwai  muhimmin abinda ake son ka maida hankalin ka shi za ka yi kamar yadda aka bukaci dalibi ya yi.

Mafita

Kafin ka rubuta amsa ka tabbatar da ka gane tambayar da aka yi ma sosai.

13-Rashin daukar matakin da ya dace

Yawancin dalibai suna fuskantar da shiga dakin jarabawa ne ba tare da sanin yadda za su fuskanci tambayar da aka yi ba,saboda kuwa kowace jarabawa akwai lokacin da ake ware mata.Ana iya faduwa jarabawar idan har ba a san lokacin da za a ware ma kowace tambaya ba.Su tunaninsu shine ko ma na iya tafiya kamar yadda aka tsara shi,ta haka shi ke sa su samu matsala wajen amsa tambayoyin da aka yi ma su lokacin jarabawa.

Mafita:

Ku tambayi Malamanku hanya mafi dacewa da zaku ware ma ko wace tambaya lokacin da za ku amsa ta.

  1. Rashin koyo kamar yadda ya dace

Bai kamata  a shiga aji a sauraren lacca sannan kuma a barta a ajin wsu daliban suna faduwa jarabawa ne saboda basu kwatanta abinda aka koya masu ko suka koya  a makaranta.

Ka manta da abubuwan da ka karanta ko aka koya maka a  cikin aji saboda kana da wasu abubuwa kamar abokai, yin hira, da sauran abubuwa, haka ne ke sa dalibai faduwar jarabawa.

Mafita

Koyon abinda aka koya ma ko wace rana a matsayinka na dalibi yana  kara maka kwarin gwiwa wajen samun sakamako maikyau idan ka rubuta jarabawa.

  1. Rashin abincin da ya dace

Kana karatu ko nazari lokacin da kake jin barci haka ne? wannan ba haka bane saboda dalibai wadanda suke da matsalar abinci managarci suna samun matsala kwarai da gaske domin da zarar sun gama cin abinci sai bacci ya kama su.Dalibai abinda ya dace dasu shine su Kasane babu kasala tare da su domin su koya kamar yadda ya dace domin sus amu nasara wajen jarabawa.

Mafita

A yi kokari a samu cin nau’in abincin daya dace domin su kasance cikin kuzari.

  1. Neman shawarwari masu yawa

Shawara tana dakyau amma sai ka dauke ta daga mutum daya amma samun shawara daga wurin mutane da yawa,wannan  na nuna ana iya haduwa da rashin sanin makama.

Dalibi ya dace ya yi amfani da shawarar wanda ya san yana sa shi a hanya maikyau domin ya zama mutumin kirki a gabal ko Malamin da yake koya ma shi darasi.Sai dai kuma idan yace zai yi amfani da shawarar kowa hakan na iya daure ma shi kai abinda za isa ranar jarabawa ya rubuta shirme.Hakan kan samar da rashin nasara bayan rubta jarabawa da shi dalibin ya yi.

Mafita

Ka bi shawarar Maigidanka ta yadda za kayi karatu ko koyon wani abu kamar yadda ya kamata.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 1 A Abuja

Next Post

Wang Yi Ya Yaba Da Dankon Zumunci Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka 

Related

JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don ÆŠaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa
Ilimi

JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don ÆŠaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

1 week ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)

1 week ago
WAEC Na Buƙatar Kwaskwarima
Ilimi

WAEC Na Buƙatar Kwaskwarima

1 week ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)

2 weeks ago
Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun Æ™i Amince Wa Da ZaÉ“en Sabon VC
Ilimi

Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun Æ™i Amince Wa Da ZaÉ“en Sabon VC

3 weeks ago
Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah
Ilimi

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

1 month ago
Next Post
Wang Yi Ya Yaba Da Dankon Zumunci Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka 

Wang Yi Ya Yaba Da Dankon Zumunci Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka 

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Kasuwa Na Kalubalantar Rage Faranshin Man Dangote

‘Yan Kasuwa Na Kalubalantar Rage Faranshin Man Dangote

July 5, 2025
In Sin Da Turai Sun Yi Hadin Gwiwa, Duniya Ba Za Ta Tsunduma Cikin Yanayi Na Hargitsi Ba

In Sin Da Turai Sun Yi Hadin Gwiwa, Duniya Ba Za Ta Tsunduma Cikin Yanayi Na Hargitsi Ba

July 4, 2025
Sin Za Ta Gaggauta Aikin Raya Sana’o’in Samar Da Wutar Lantarki Daga Zafin Rana

Sin Za Ta Gaggauta Aikin Raya Sana’o’in Samar Da Wutar Lantarki Daga Zafin Rana

July 4, 2025
Ku Zama Cikin Shirin Samun Sauyin Yanayi – NiMet

Ku Zama Cikin Shirin Samun Sauyin Yanayi – NiMet

July 4, 2025
Shugaban Kwamitin AU: Kasar Sin Aminiya Ce Da Za A Iya Dogaro Da Ita

Shugaban Kwamitin AU: Kasar Sin Aminiya Ce Da Za A Iya Dogaro Da Ita

July 4, 2025
Yadda Taron Kungiyar Gwagwarmayar Talakawa Ta Kaya Kan Zaben 2023 A Zariya

INEC Ta Ayyana 16 Ga Agusta Don Gudanar Da Zaben Cike Gurbi A Jihohi 12

July 4, 2025
Ma’aikatar Cinikayya Ta Sin Ta Yi Karin Haske Game Da Soke Takunkumin Da Amurka Ta Kakabawa Sin

Ma’aikatar Cinikayya Ta Sin Ta Yi Karin Haske Game Da Soke Takunkumin Da Amurka Ta Kakabawa Sin

July 4, 2025
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka

APC: Ko Sadaukarwar Ganduje Za Ta Dakile Barazanar Jam’iyyun Adawa A Zaben 2027?

July 4, 2025
Sin Da Ghana Za Su Karfafa Hadin Gwiwarsu

Sin Da Ghana Za Su Karfafa Hadin Gwiwarsu

July 4, 2025
Zaben Gwamnoni: Za Mu Ba Marada Kunya – INEC

2027: Kungiyoyi 110 Ne Ke Neman Rajistan Zama Jam’iyyun Siyasa A Yanzu Haka – INEC

July 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.