• English
  • Business News
Tuesday, October 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilin Da Ya Sa Nake Shiga Sha’anin Gwamnatin Kano -Kwankwaso

by Abubakar Abba
2 years ago
Kwankwaso

Tsohon gwamnan Jihar Kano kuma jagoran jami’yyar NNPP na kasa, Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana dalilan da suka sanya har yanzu yake tsoma baki a tafiyar da gwamnatin jihar mai ci.

A cewar Kwankwaso, yana tsoma bakinsa ne a tafiyar da gwamnatin domin komai ya tafi yadda ya kamata a shugabancin jihar, inda ya kara da cewa, ya kuma yi hakan ne, don a yi aikin tafiyar da jihar cikin tawaga daya.

  • An Cafke Tsohon Kwamishinan Ganduje Kan Zargin Badakalar Biliyan 1
  • Gwamnatin Sakkwato Ta Kafa Kwamitin Binciken Mukaman Karshe Na Tambuwal

Tsohon gwamnan ya bayyana hakan ne a wata hira da gidan Rediyon RFI ya yi da shi, inda Kwankwaso ya ce, abin da mutanen jihar a yanzu suke son gani shi ne fara gudanar da aiki a jihar.

A cewarsa, “mu tawaga daya ce, kuma duk bita da kullin da ‘yan adawa suke yi mana don su karkatar da hankalin gwamnatin jihar mai ci a yanzu, ba za su samu nasara ba.

Ya ce, “Rusau da muke yi a Kano gyara muke yi kuma wani abu ne da aka faro shi tun a 2019; wanda kuma duk wani gwamna da ya yi wani gini a makaranta ko a Masallaci ko kuma Badala, ba za mu lamunci hakan ba.”

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

A cewarsa,“A duk fadin duniya babu wani tsari da ya ce a rusa Jami’a ka gina shaguna, a tsawon shugabancin jihar Kano da na yi na shekaru takwas ban taba bai wa wani ko kafa daya ba don ya yi gini a Firamare ko a Jami’a ba.”

Kwankwaso ya ci gaba da cewa, “Mun kirkiro bude sabbin wurare a Kano, kamar su Kwankwasiyya, Danladi Nasidi da sauransu wadanda kuma duk mun biya diyya, amma mutane suna fatan mu rusa gidajen mu biya su diyya.”

A cewarsa, “Duk bayanan na nan a ajiye, ban taba bai wa kowa ko da kafa daya ta wani fili a Badala ba kuma ban mallaki komai a can ba haka ban umarci wani, ya bai wa wani ba.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100
Labarai

Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

October 28, 2025
An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato
Manyan Labarai

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

October 28, 2025
’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi
Labarai

’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi

October 28, 2025
Next Post
Mutanen Da Ke Aiki A Karkashina Na Da Gidaje A Kasashen Waje, Amma Ba Ni Da Gida A Waje -Dangote

Mutanen Da Ke Aiki A Karkashina Na Da Gidaje A Kasashen Waje, Amma Ba Ni Da Gida A Waje -Dangote

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

October 28, 2025
An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

October 28, 2025
’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi

’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi

October 28, 2025
Mutum 18 Sun Mutu, 40 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Kebbi 

An Kashe Mutum 10 A Harin Ramuwar Gayya A Jihar Kebbi

October 28, 2025
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka

Zargin Almundahana: An Ɗage Shari’ar  Ganduje Da Matarsa Saboda Rashin Miƙa Takardu

October 28, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

Sojoji Sun Kashe Masu Yi Wa ISWAP 4 Safarar Makamai A Borno

October 28, 2025
Kwankwaso

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

October 27, 2025
An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

October 27, 2025
Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

October 27, 2025
Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

October 27, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.