• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Damarmaki Suna Kasar Sin

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Damarmaki Suna Kasar Sin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An rufe taron shekara-shekara na dandalin tattaunawa tsakanin kasashen Asiya na Boao na tsawon kwanaki hudu da maraicen jiya Jumma’a 29 ga wata a birnin Boao na lardin Hainan na kasar Sin. Taron ya samu halartar wakilai daga fagen siyasa da na bangarorin masana’antu da kasuwanci da kwararru da masana kusan dubu 2 daga kasashe da yankuna sama da 60. Mahalarta taron da dama sun ce, ba karfin dorewa da makoma mai haske kadai tattalin arzikin kasar Sin ke da su ba, har ma yana kunshe da wasu sabbin fannonin ci gaba. Tsohon firaministan kasar Japan, Yukio Hatoyama yana ganin cewa, tattalin arzikin kasar Sin zai ci gaba da bunkasa yadda ya kamata, wanda zai haifar da babban tasiri ga duk duniya.

A yayin taron kuma, “karfin samar da hajoji da hidimomi masu karko” shi ma ya ja hankali sosai. Da yake tsokaci, jakadan kasar Turkiyya dake kasar Sin, İsmail Hakkı Musa, cewa ya yi, hakan na nufin cewa, Sin a shirye take don raya sabon salon habaka tattalin arziki, da zummar shawo kan kalubalen duniya, da kirkiro makoma mai haske.

  • Shugaban Nauru: Ya Kamata A Yi Koyi Daga Nasarorin Sin Na Kawar Da Talauci
  • An Gabatar Da Rahoton Binciken Kamfanonin Sin Game Da Halinsu Na Zuba Jari a Ketare a 2023

Kaza lika, samar da ci gaba ba tare da gurbata muhalli ba da kasar Sin take yi, shi ma ya burge mahalarta taron. Alkaluman sun ce, kawo yanzu kasar Sin ta riga ta samu gagarumin ci gaba a fannonin da suka shafi gine-gine masu kiyaye muhalli, da makamashi mai tsafta, da kuma gudanar da salon rayuwa ba tare da gurbata muhalli ba.

Bugu da kari, ba za’a iya raba samar da ci gaba tare da manufar bude kofa ga kasashen waje ba. A kwanan nan ne, kasar Sin ta bullo da wasu jerin matakai na fadada bude kofarta ga kasashen waje, ciki har da ci gaba da rage sassan da a baya aka takaitawa baki ‘yan kasashen waje zuba jari.

A kasar Sin, ana iya ganin wata makoma mai haske, wato yin kirkire-kirkire, da kiyaye muhalli, da bude kofa ga kasashen waje, da kuma more damarmaki tare da sauran kasashe. (Murtala Zhang)

Labarai Masu Nasaba

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ba Ka Da Aiki Sai Yin Barci A Abuja – Martanin Ɗan El-Rufai Ga Uba Sani

Next Post

Dortmund Ta Doke Bayern Munich A Wasan Hammayya A Gasar Bundesliga

Related

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

12 minutes ago
Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki
Daga Birnin Sin

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

1 hour ago
Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

13 hours ago
Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

17 hours ago
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

18 hours ago
Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

19 hours ago
Next Post
Dortmund Ta Doke Bayern Munich A Wasan Hammayya A Gasar Bundesliga

Dortmund Ta Doke Bayern Munich A Wasan Hammayya A Gasar Bundesliga

LABARAI MASU NASABA

An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

June 6, 2025
Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

June 6, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

June 6, 2025
Sallar Layya: Gwamnan Zamfara Ya Buƙaci Musulmin Su Tuna Da Muhimmancin Sadaukarwa Da Halin Ƙwarai

Sallar Layya: Gwamnan Zamfara Ya Buƙaci Musulmin Su Tuna Da Muhimmancin Sadaukarwa Da Halin Ƙwarai

June 6, 2025
Tsohon Babban Alƙalin Nijeriya  Mohammed Uwais Ya Rasu Ya Shekara 89

Tsohon Babban Alƙalin Nijeriya  Mohammed Uwais Ya Rasu Ya Shekara 89

June 6, 2025
Wajibi A Mayar Da Hankali Kan ‘Yancin Yara

Wajibi A Mayar Da Hankali Kan ‘Yancin Yara

June 6, 2025
Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci

Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci

June 6, 2025
aure

Kar Ki Bari Naman Sallah Ya Kashe Miki Aure Yar’uwa

June 6, 2025
Ministan Tsaro

Ministan Tsaro Ya Yi Gargadin Sake Dawowar Boko Haram Na Barazana Ga Nijeriya

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.