ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 23, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’o’i 7 Sun Bai Wa ‘Yar Nijeriya Gurbin Yin PhD Ba Tare Yin Digiri Na 2 Ba

by Sadiq
4 years ago
Baiwa

Wata hazikar ‘yar Nijeriya mai suna Islamiyat Ojelade ta samu gurbin digirk na uku (PhD) a manyan jami’o’in Amurka guda 7 ba tare da yin digiri na farko ko na biyu ba.

Islamiyyat wacce ta sanar da nasararta a LinkedIn ta bayyana cewa ta samu damar samun gurbin karatu a jami’o’in da ke da digiri na uku. Ana ba da takardar shaidar HND a Nijeriya bayan kammala karatun shekaru 4 a manyan Kwalejin Ilimi.

  • Kotu Ta Ware 7 Ga Satumba A Matsayin Ranar Fara Shari’a Kan Takardun Bogin Tinubu 
  • 2023: Dan Yayan Buhari, Fatuhu Muhammed Ya Fice Daga APC

Islamiyat ta samu shaidar kammala HND a fannin fasahar kimiyyar kimiyya a Kwalejin Ilaro, Jihar Ogun, Kudu maso Yamma, Nijeriya.

ADVERTISEMENT

Ta yi fice sosai daga makarantar inda ta samu maki 3.89, wanda hakan ya sa ta zama mafi hazakae daliban da suka kammala karatun 2018.

Islamiyat ta yi fafutukar wariya da ake wa masu takardar shaidar HND a Nijeriya.

LABARAI MASU NASABA

Inganta Makarantu: Gwamna Lawal Ya Sanya Hannu Kan Dokokin Gyaran Ilimi A Zamfara

Iran Ta Musanta Zargin Ɓoye Makaman Nukiliya A Dutsen Kolang

Ta bayyana cewa bayan karatun digirinta na farko, ta rude kan matakin da za ta dauka na gaba. “Na tsorata kan abin da zan yi bayan karatun digirina. Na tattauna game da ‘babban burina’ tare da wasu mutane ciki har da abokai, iyaye da malamana,” kamar yadda ta wallafa a LinkedIn.

Ta lura cewa mutane kadan ne suka shiga don taimaka mata amma a karshe, ta samu tallafin karatu na PhD daga Jami’ar Jihar Florida, Jami’ar Massachusetts Amherst, Jami’ar Kansas, Jami’ar Kentucky, Jami’ar North Texas, Rensselaer Polytechnic. Cibiyar da Jami’ar Marquette a Wisconsin.

Dalibai da dama na samun guraben karatu a kasashen waje, musamman wadanda suke da hazaka sannan suka samu sakamakon jarabawa mai kyau.

MASU ALAKA

Inganta Makarantu: Gwamna Lawal Ya Sanya Hannu Kan Dokokin Gyaran Ilimi A Zamfara
Labarai

Inganta Makarantu: Gwamna Lawal Ya Sanya Hannu Kan Dokokin Gyaran Ilimi A Zamfara

July 22, 2026
Iran Ta Musanta Zargin Ɓoye Makaman Nukiliya A Dutsen Kolang
Labarai

Iran Ta Musanta Zargin Ɓoye Makaman Nukiliya A Dutsen Kolang

July 22, 2026
Kano
Labarai

Gwamnatin Kano Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Yaƙi da Shan Miyagun Ƙwayoyi

July 22, 2026
Next Post
ISWAP Ce Ta Kai Wa Sojoji Hari A Dutsen Zuma – Rahoto

Dan Sanda Ya Mutu A Harin Da ISWAP Ta Kai Hanyar Maiduguri-Damaturu

LABARAI MASU NASABA

Taron AI Na Duniya: Kaya Ya Kwance A Tushen Kaba

Taron AI Na Duniya: Kaya Ya Kwance A Tushen Kaba

July 22, 2026
Inganta Makarantu: Gwamna Lawal Ya Sanya Hannu Kan Dokokin Gyaran Ilimi A Zamfara

Inganta Makarantu: Gwamna Lawal Ya Sanya Hannu Kan Dokokin Gyaran Ilimi A Zamfara

July 22, 2026
An Kaddamar Da Taron Kasa Da Kasa Na Bunkasa Hanyar Siliki Ta Dijital Na 2026

An Kaddamar Da Taron Kasa Da Kasa Na Bunkasa Hanyar Siliki Ta Dijital Na 2026

July 22, 2026
Amit Bhatia Na Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Sayen Kaso 30 Na Liverpool FC

Amit Bhatia Na Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Sayen Kaso 30 Na Liverpool FC

July 22, 2026
Asibitin Tafi Da Gidanka Na Jirgin Ruwan Sin Ya Nufi Kasashen Afrika Da Kudancin Asiya Domin Bayar Da Hidimomin Jin Kai

Asibitin Tafi Da Gidanka Na Jirgin Ruwan Sin Ya Nufi Kasashen Afrika Da Kudancin Asiya Domin Bayar Da Hidimomin Jin Kai

July 22, 2026
Iran Ta Musanta Zargin Ɓoye Makaman Nukiliya A Dutsen Kolang

Iran Ta Musanta Zargin Ɓoye Makaman Nukiliya A Dutsen Kolang

July 22, 2026
An Kafa Cibiyar Binciken Wayewar Kai Ta Duniya

An Kafa Cibiyar Binciken Wayewar Kai Ta Duniya

July 22, 2026
Kano

Gwamnatin Kano Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Yaƙi da Shan Miyagun Ƙwayoyi

July 22, 2026
Yawan Man Fetur Da Gas Da Sin Ta Samar A 2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

Yawan Man Fetur Da Gas Da Sin Ta Samar A 2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

July 22, 2026
Yaya Da Kani Sun Mutu A Cikin Ramin Masai A Kano

Uba Da ‘Yarsa Sun Mutu Bayan Faɗawa Rijiya A Kano

July 22, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.