• English
  • Business News
Tuesday, July 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Daukacin Gwamnoni Za Mu Hada Kai Don Share Wa NLC Hawaye – Gwamna Ganduje

by Mustapha Ibrahim
3 years ago
in Rahotonni
0
Gwamnatin Kano Ta Karawa Dalibanta Kashi 50 Na Tallafin Karatu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa gwamnonin Nijeriya baki dayansu za su hada kai ba tare da nuna bambancin jam’iyya ko siyasa ba, domin share wa Kungiyar Kwadugo (NLC), hawayen kan koke da ta kawo na rashin bude jami’o’in Nijeriya sakamakon yajin aiki da Kungiyar Malaman Jami’o’in Nijeriya (ASUU) take yi kimanin wata biyar da suka gabata.

Gwamna Ganduje ya bayyana haka ne a ranar Talata a lokacin da Kungiyar NLC reshen Jihar Kano karkashin shugabancin Kwamarade Kabiru Ado Munjibiri ta zo gidan don mika kokanta ga Gwamnan Kano zuwa ga Gwamnatin Tarayya, wanda gwamnan ya tarbi ayarin kungiyar NLC da ta jagoranci gammayar kungiyoyin ma’aikatan gwamnati da na kamfanoni da sauran kungiyoyin sa-kai na farar hula da nufin tillasta wa gwamnatin tarayya kan sasantawa da kungiyar ASUU domin bude jami’o.

  • Bai Kamata Malamai Su Tsame Hannunsu A Cikin Harkokin Siyasa Ba -Dakta Al-Azhari

’in ta yadda dalibai za su ci gaba da karatu. Zanga-zangar mai taken ”Yaranmu su koma makaranta.”
Har ila yau, Gwamna Ganduje ya bayyana cewa matsayin ilimi babba ne don haka rashin yin karatu a jami’o’in Nijeriya matsala ce gagaruma wanda dole su tashi tsaye wajen kawo karshen yajin aikin ASUU.

Shi ma a nasa jawabin shugaban NLC reshen Jihar Kano, Kwamarde Kabiru Ado Munjibir, wanda ya jagoranci zanga-zangar ya yaba wa Gwamnan Kano, Dakta Ganduje kan yadda yake biyan malaman jami’o’i mallakar Jihar Kano albashi duk da yajin aiki sabanin gwamnatin tarayya.

Kwamarde Munjibir ya ce wannan tattaki na zuwa gidan Gwamnatin Kano amsa umarni ne na NLC ta kasa, domin mika kuka da yadda daliban suke zaune a gida sakamakon rufe jami’o’in kasar nan.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu

Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yahaya Bello Ya Dakatar Da Basarake Kan kisan ‘Yan Sanda 

Next Post

‘Yan Bindiga Na Kwararowa Jihata – Gwamnan Nasarawa

Related

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu
Rahotonni

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu

3 days ago
Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki
Rahotonni

Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki

4 days ago
Fyade
Rahotonni

Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 4.3 A Kullum Don Ciyar Da Wadanda Ke Jiran Hukuncin Kisa

1 week ago
APC
Manyan Labarai

2027: Gangamin ‘Yan Adawa Ya Sa APC Fafutukar Neman Mafita

1 week ago
Majalisar Dokokin Nijeriya Ta Sanar Da Dakatar Da Ayyukanta Saboda Alhinin Rasuwar Buhari
Labarai

Na Shiga Aikin Soja Domin Gujewa Yin Auren Fari Da Ƙuruciya — Buhari

2 weeks ago
Ko Yanzu Tinubu Ya Yi Rawar Gani, Kuma Yana Ƙoƙari Sosai – Buhari
Rahotonni

Muhimman Abubuwa 10 Da Kowa Zai So Ya Sani Game Da Marigayi Shugaban Ƙasa Buhari

2 weeks ago
Next Post
‘Yan Bindiga Na Kwararowa Jihata – Gwamnan Nasarawa

'Yan Bindiga Na Kwararowa Jihata - Gwamnan Nasarawa

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Ɗan Takarar Mataimakin Gwamnan Kaduna Na PDP Ya Koma ADC

Tsohon Ɗan Takarar Mataimakin Gwamnan Kaduna Na PDP Ya Koma ADC

July 29, 2025
EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Akwa Ibom

EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Akwa Ibom

July 29, 2025
Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina

Jami’an Tsaron Katsina Sama Da 100 Sun Rasu A Yaƙi Da ‘Yan Ta’adda – Gwamnati

July 29, 2025
An Gudanar Da Taron Dandalin Tattaunawar Neman Sabon Tunani Na Asali Na 2025

An Gudanar Da Taron Dandalin Tattaunawar Neman Sabon Tunani Na Asali Na 2025

July 28, 2025
Ambaliyar Ruwa: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Ya Ƙaru Zuwa 23 A Jihar Adamawa

Ambaliyar Ruwa: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Ya Ƙaru Zuwa 23 A Jihar Adamawa

July 28, 2025
Sin: Ya Kamata A Warware Sabanin Tattalin Arziki Da Cinikayya Ta Hanyar Tattaunawa

Sin: Ya Kamata A Warware Sabanin Tattalin Arziki Da Cinikayya Ta Hanyar Tattaunawa

July 28, 2025
Kotun Ta Ci Tarar Hukumar NYSC Kan Haramtawa ‘Yan Bautar Ƙasa Mata Sanya Siket Da Tauye Musu ‘Yanci

Kotun Ta Ci Tarar Hukumar NYSC Kan Haramtawa ‘Yan Bautar Ƙasa Mata Sanya Siket Da Tauye Musu ‘Yanci

July 28, 2025
An Fara Sabon Zagayen Tattaunawar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka A Sweden

An Fara Sabon Zagayen Tattaunawar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka A Sweden

July 28, 2025
Sin Ta Samu Iska Mai Ni’ima Da Ruwa Mai Inganci A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samu Iska Mai Ni’ima Da Ruwa Mai Inganci A Rabin Farko Na Bana

July 28, 2025
Sin Za Ta Ba Da Tallafin Kula Da Yara A Fadin Kasar

Sin Za Ta Ba Da Tallafin Kula Da Yara A Fadin Kasar

July 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.