• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dogaro Da Man Fetur Ne Ya Jefa Nijeriya Matsin Tattalin Arziki -Oramah

by Muh'd Shafi'u Saleh
2 years ago
in Labarai
0
Dogaro Da Man Fetur Ne Ya Jefa Nijeriya Matsin Tattalin Arziki -Oramah
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban bankin shigo da kayayyaki da fatirwa na Afrika (African Export and Import Bank), kuma shugaban rukunin daraktocin bankin Farfesa Benedict Oramah, yace Nijeriya ta fada matsalar tattalin arziki ne sakamakon dogaro da man fetur wajan samun kudaden shiga.

Ferfesan ya bayyana haka lokacin da yake jawabi a Yola, lokacin bukin yaye dalibai karo na 14 da jami’ar Amurka a Nijeriya (AUN), ta gudanar.

  • Fintiri Ya Rantsar Da Mace Ta Farko Babbar Mai Shari’a A Adamawa
  • ‘Yansanda Sun Damke Wani Mutum Da Ya Kashe Matarsa A Adamawa

Benedict ya ce, yawan jama’ar kasar sunfi karfin dogaro kan abu guda daya su rayu. Ya bukaci dalibai da suka kammala karatun da su yi amfani da kwarewar da suka koya lokacin karatunsu su gina kasar, ta zama kasa ce mai sarrafawa da fitar da kayayyaki.

Ya ci gaba da cewa “juyin juya hali gagarumin zango ne, ‘yancin wannan kuma ana koyar da shi ne, wannan aikin fasaha da ra’ayoyi ne da aiki tukuru da zuba jari.

“Hazikanci ya na kai mutum ga muhimmin abu na asali da canja yanayin duniyarmu, daga tsohon zato da sake inganta rayuwarmu.

Labarai Masu Nasaba

Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ya Fara Shan Ƙasa, Sun Yi Garkuwa Da Masallata A Zamfara 

Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

“Kuma cikin aminci da masana’antu da koyarwa da raya cibiyoyin kasuwanci, mai makon daukar makamai, yaki za a koyar amma ba yakin soja ba, dabaru ba albarushi ba, karfafawa ake bukata domin habaka tattalin arzikinmu” inji Farfesa Oramah.

A nasa jawabin, mukaddashin jami’ar Dakta Attahiru Yusuf, ya yabawa wanda ya kafa makarantar, tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar, ya ce jami’ar ta samar muhimman mutane da kayayyakin aiki ga kasashen Afrika da duniya baki daya.

Ya ce dalibai 234, jami’ar ta yaye a bikin na bana (2023). Wasu daga cikin manya baki mahalarta taron sun hada da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abunakar da gwamana Ahmadi Umaru Fintiri, Dakta Usman Bugaji da dai sauransu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AdamawaMan fetur
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Cutar Hawan Jini Ke Kisan Mummuke A Nijreriya

Next Post

Wani Soja Ya Ji Rauni Yayin Da MNJTF Ta Ragargaji ‘Yan Ta’adda 3 A Tafkin Chadi

Related

Zamfara
Manyan Labarai

Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ya Fara Shan Ƙasa, Sun Yi Garkuwa Da Masallata A Zamfara 

40 minutes ago
Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi
Labarai

Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

2 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

3 hours ago
Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja
Manyan Labarai

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

5 hours ago
KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano
Manyan Labarai

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

7 hours ago
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara
Labarai

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

8 hours ago
Next Post
Wani Soja Ya Hallaka Kwamandansa Ya Kuma Bindige Kansa Da Wasu Sojoji 2 A Sokoto

Wani Soja Ya Ji Rauni Yayin Da MNJTF Ta Ragargaji 'Yan Ta'adda 3 A Tafkin Chadi

LABARAI MASU NASABA

Zamfara

Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ya Fara Shan Ƙasa, Sun Yi Garkuwa Da Masallata A Zamfara 

September 15, 2025
Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta

Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta

September 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

September 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

September 15, 2025
Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

September 15, 2025
Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

September 15, 2025
KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

September 15, 2025
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

September 15, 2025
Barcelona Ta FarfaÉ—o Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

Barcelona Ta FarfaÉ—o Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

September 15, 2025
Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.