• Leadership Hausa
Monday, October 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dogaro Da Man Fetur Ne Ya Jefa Nijeriya Matsin Tattalin Arziki -Oramah

by Muh'd Shafi'u Saleh
4 months ago
in Labarai
0
Dogaro Da Man Fetur Ne Ya Jefa Nijeriya Matsin Tattalin Arziki -Oramah
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban bankin shigo da kayayyaki da fatirwa na Afrika (African Export and Import Bank), kuma shugaban rukunin daraktocin bankin Farfesa Benedict Oramah, yace Nijeriya ta fada matsalar tattalin arziki ne sakamakon dogaro da man fetur wajan samun kudaden shiga.

Ferfesan ya bayyana haka lokacin da yake jawabi a Yola, lokacin bukin yaye dalibai karo na 14 da jami’ar Amurka a Nijeriya (AUN), ta gudanar.

  • Fintiri Ya Rantsar Da Mace Ta Farko Babbar Mai Shari’a A Adamawa
  • ‘Yansanda Sun Damke Wani Mutum Da Ya Kashe Matarsa A Adamawa

Benedict ya ce, yawan jama’ar kasar sunfi karfin dogaro kan abu guda daya su rayu. Ya bukaci dalibai da suka kammala karatun da su yi amfani da kwarewar da suka koya lokacin karatunsu su gina kasar, ta zama kasa ce mai sarrafawa da fitar da kayayyaki.

Ya ci gaba da cewa “juyin juya hali gagarumin zango ne, ‘yancin wannan kuma ana koyar da shi ne, wannan aikin fasaha da ra’ayoyi ne da aiki tukuru da zuba jari.

“Hazikanci ya na kai mutum ga muhimmin abu na asali da canja yanayin duniyarmu, daga tsohon zato da sake inganta rayuwarmu.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Amince Da Biyan Ma’aikata Karin Albashin N35,000 Na Wucin Gadi

Ilimin ‘Ya’ya Mata: Kano Ta Fara Bai Wa ‘Yan Mata 45,000 Tallafin N20, 000

“Kuma cikin aminci da masana’antu da koyarwa da raya cibiyoyin kasuwanci, mai makon daukar makamai, yaki za a koyar amma ba yakin soja ba, dabaru ba albarushi ba, karfafawa ake bukata domin habaka tattalin arzikinmu” inji Farfesa Oramah.

A nasa jawabin, mukaddashin jami’ar Dakta Attahiru Yusuf, ya yabawa wanda ya kafa makarantar, tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar, ya ce jami’ar ta samar muhimman mutane da kayayyakin aiki ga kasashen Afrika da duniya baki daya.

Ya ce dalibai 234, jami’ar ta yaye a bikin na bana (2023). Wasu daga cikin manya baki mahalarta taron sun hada da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abunakar da gwamana Ahmadi Umaru Fintiri, Dakta Usman Bugaji da dai sauransu.

Tags: AdamawaMan fetur
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Cutar Hawan Jini Ke Kisan Mummuke A Nijreriya

Next Post

Wani Soja Ya Ji Rauni Yayin Da MNJTF Ta Ragargaji ‘Yan Ta’adda 3 A Tafkin Chadi

Related

Tinubu Ya Amince Da Biyan Ma’aikata Karin Albashin N35,000 Na Wucin Gadi
Manyan Labarai

Tinubu Ya Amince Da Biyan Ma’aikata Karin Albashin N35,000 Na Wucin Gadi

39 mins ago
Mata
Manyan Labarai

Ilimin ‘Ya’ya Mata: Kano Ta Fara Bai Wa ‘Yan Mata 45,000 Tallafin N20, 000

3 hours ago
Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu
Labarai

Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu

11 hours ago
Tinubu
Labarai

Ranar ‘Yanci: Tinubu Ya Kara Wa Kananan Ma’aikata N25,000 Kan Albashinsu

13 hours ago
BUA
Manyan Labarai

Daga Gobe 2 Ga Oktoba Farashin Buhun Simintin BUA Ya Koma N3,500 – Kamfanin

14 hours ago
Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya
Labarai

Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

16 hours ago
Next Post
Wani Soja Ya Hallaka Kwamandansa Ya Kuma Bindige Kansa Da Wasu Sojoji 2 A Sokoto

Wani Soja Ya Ji Rauni Yayin Da MNJTF Ta Ragargaji 'Yan Ta'adda 3 A Tafkin Chadi

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Amince Da Biyan Ma’aikata Karin Albashin N35,000 Na Wucin Gadi

Tinubu Ya Amince Da Biyan Ma’aikata Karin Albashin N35,000 Na Wucin Gadi

October 2, 2023
Mata

Ilimin ‘Ya’ya Mata: Kano Ta Fara Bai Wa ‘Yan Mata 45,000 Tallafin N20, 000

October 2, 2023
Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu

Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu

October 1, 2023
Tinubu

Ranar ‘Yanci: Tinubu Ya Kara Wa Kananan Ma’aikata N25,000 Kan Albashinsu

October 1, 2023
Hangzhou

Birnin Hangzhou Ya Samu Karuwar Masu Yawon Bude Ido Albarkacin Gasar Wasanni Ta Asiya Dake Gudana

October 1, 2023
Syria

Shugaban Syria: Manyan Tsare-tsare Uku Na duniya Su Ne Jagororin Sabuwar Duniya

October 1, 2023
BUA

Daga Gobe 2 Ga Oktoba Farashin Buhun Simintin BUA Ya Koma N3,500 – Kamfanin

October 1, 2023
Kasar Sin

Ofishin Jakadancin Kasar Sin Dake Najeriya Ya Shirya Bikin Murnar Cikar Sin Shekaru 74 Da Kafuwa

October 1, 2023
Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

October 1, 2023
Amurka

Amurka Ita Ce “Daular Karya”Ta Ko Wace Fuska

October 1, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.