• English
  • Business News
Friday, August 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dole Sai Mun Sake Dagewa, Cewar Kocin Manchester United

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
in Wasanni
0
Dole Sai Mun Sake Dagewa, Cewar Kocin Manchester United
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Manchester United, Erik ten Hag, ya bayyana cewa dole ne sai ‘yan wasan kungiyar sun sake dagewa idan har suna fatan samun irin nasarar da suke bukata a kakar wasa mai zuwa.

Manchester United ta doke Liverpool da ci 4-0 a wasan sada zumunta da suka buga ranar Talata a filin Rajamangala National a Bangkoko, kuma kungiyoyin biyu sun buga wasan ne domin gwada ‘yan wasan da za su buga musu kakar bana da za’a fara a farkon makon Agusta.

  • Mohamed Salah Ya Sabunta Kwantiraginsa A Liverpool

Manchester United ta fara cin kwallo a minti na 12 da fara wasa ta hannun dan wasa Jadon Sancho, sannan Fred ya kara ta biyu, minti uku tsakani kuma dan wasa Anthony Martial ya ci ta uku. Bayan da suka yi hutu suka koma zagaye na biyu ne United ta kara ta hudu ta hannun Facundo Pellistri.

‘Yan wasa 11 da suka fara buga wasan sada zumuntar:
Liberpool ‘yan wasa 11: Alisson, Mabaya, Phillips, Gomez, Chambers, Henderson, Morton, Carbalho, Elliott, Diaz, Firmino. Man Utd ‘yan wasa 11: De Gea, Dalot, Lindelof, Barane, Shaw, McTominay, Fred, Sancho, Fernandes, Rashford, Martial. Wasannin da Liberpool za ta buga kafin fara kakar bana:

12 Yuli: Liverpool 0-4 Manchester United (Rajamangala Stadium, Bangkok) 15 Yuli: Liberpool da Crystal Palace (National Stadium, Singapore) 21 Yuli: RB Leipzig da Liberpool, (Red Bull Arena, Leipzig), 27 Yuli: Salzburg da Liverpool, (Red Bull Arena, Leipzig) 30 Yuli: Liberpool da Manchester City (Community Shield: King Power Stadium, Leicester) 31 Yuli: Liverpool da Strasbourg (Anfield) Wasannin da Manchester United za ta yi kafin fara kakar bana: 12 Yuli: Manchester United 4-0 Liberpool (Rajamangala Stadium, Bangkok) 15 Yuli: Melbourne Bictory da Manchester United (MCG, Melbourne) 19 Yuli: Manchester United da Crystal Palace (MCG, Melbourne) 23 Yuli: Manchester United da Aston Billa (Optus Stadium, Perth) 30 Yuli: Atletico Madrid da Manchester United (Ullebaal Stadion, Oslo) 31 Yuli: Manchester United da Rayo Ballecano (Old Trafford)

Labarai Masu Nasaba

Osimhen Ya Kammala Komawa Galatasaray

Kare Ya Ciji Tsohon ÆŠan Wasan Barcelona A Mazakuta


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Zaben Osun: An Tsaurara Tsaro Gabanin Zaben Gwamna A Osun

Next Post

Ziyarar Kabarin Annabi (SAW) 1

Related

Osimhen Ya Kammala Komawa Galatasaray
Wasanni

Osimhen Ya Kammala Komawa Galatasaray

13 hours ago
Kare Ya Ciji Tsohon ÆŠan Wasan Barcelona A Mazakuta
Wasanni

Kare Ya Ciji Tsohon ÆŠan Wasan Barcelona A Mazakuta

1 day ago
Salisu Yusuf Ya Ajiye Aikinsa Na Kocin Nasarawa United
Wasanni

Salisu Yusuf Ya Ajiye Aikinsa Na Kocin Nasarawa United

2 days ago
Morocco Ta Shigar Da Ƙara Kan Nasarar Super Falcons A Gasar WAFCON
Wasanni

Morocco Ta Shigar Da Ƙara Kan Nasarar Super Falcons A Gasar WAFCON

3 days ago
Tinubu Ya Karrama Mata ‘Yan Ƙwallon Nijeriya Da Lambar Girmamawa (OON), Dala Dubu 100 Da Gidaje
Da É—umi-É—uminsa

Tinubu Ya Karrama Mata ‘Yan Ƙwallon Nijeriya Da Lambar Girmamawa (OON), Dala Dubu 100 Da Gidaje

4 days ago
Super Falcons Za Su Samu Kyakkyawar Tarɓa Daga Gare Ni A Abuja — Tinubu
Wasanni

Super Falcons Za Su Samu Kyakkyawar Tarɓa Daga Gare Ni A Abuja — Tinubu

5 days ago
Next Post
Abubuwan Da Aka Halatta Da Wadanda Aka Haramta Ga Mahajjaci (II)

Ziyarar Kabarin Annabi (SAW) 1

LABARAI MASU NASABA

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto DimokuraÉ—iyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto DimokuraÉ—iyyar Nijeriya Daga Rugujewa

August 1, 2025
Sin Ta Samu Bunkasar Tafiye-Tafiye Cikin Gida Da Kashi 20.6% A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samu Bunkasar Tafiye-Tafiye Cikin Gida Da Kashi 20.6% A Rabin Farko Na Bana

August 1, 2025
Tinubu Ya Sauke Gawuna A Matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwar BUK, Ya Maye Gurbinsa Da Kaita 

Tinubu Ya Sauke Gawuna A Matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwar BUK, Ya Maye Gurbinsa Da Kaita 

August 1, 2025
Majalisar Dokokin Sokoto Ta Aike Wa  Kwamishina Sammaci, Duba Dalili

Majalisar Dokokin Sokoto Ta Aike Wa  Kwamishina Sammaci, Duba Dalili

August 1, 2025
Ministan Tsaron Kasar Sin Ya Nanata Shan Damarar PLA A Kan Sake Hadewar Kasar

Ministan Tsaron Kasar Sin Ya Nanata Shan Damarar PLA A Kan Sake Hadewar Kasar

August 1, 2025
An Bude Atisayen “Hadin Gwiwa Na Teku Na 2025″ Tsakanin Sin Da Rasha

An Bude Atisayen “Hadin Gwiwa Na Teku Na 2025″ Tsakanin Sin Da Rasha

August 1, 2025
Zhao Leji Ya Yi Jawabi A Babban Taron Shugabannin Majalisun Kasa Da Kasa Karo Na 6

Zhao Leji Ya Yi Jawabi A Babban Taron Shugabannin Majalisun Kasa Da Kasa Karo Na 6

August 1, 2025
Sin Ta Samarwa Sassan Kasa Da Kasa Damar Shigowa Ba Tare Da Bukatar Biza Ba

Sin Ta Samarwa Sassan Kasa Da Kasa Damar Shigowa Ba Tare Da Bukatar Biza Ba

August 1, 2025
Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Barazanar É—orewar Wutar Lantarki A Nijeriya – Minista

Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Barazanar É—orewar Wutar Lantarki A Nijeriya – Minista

August 1, 2025
Nijeriya Na Asarar Kusan Naira Tiriliyan 17.9 Duk Shekara Sakamakon Cutar Hanta — Gwamnati

Nijeriya Na Asarar Kusan Naira Tiriliyan 17.9 Duk Shekara Sakamakon Cutar Hanta — Gwamnati

August 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.