• English
  • Business News
Saturday, August 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dubi Ga Rayuwar Uwargidan Shugaban Nijeriya, Oluremi Tinubu

by Bilkisu Tijjani
2 years ago
in Ado Da Kwalliya
0
Dubi Ga Rayuwar Uwargidan Shugaban Nijeriya, Oluremi Tinubu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Oluremi Tinubu ta kasance uwargida ga sabon shugaban kasa wanda aka zakolushi a Jihar Legas da mijinta, Bola Tinubu a matsayin gwammna daga shekara ta 1999 zuwa shekara ta 2007.

Ita ce ta wakilci yankin legas ta tsakiya a majalisar dattawan Nijeriya daga shekara ta 2011 zuwa shekara ta 2023.

Ta kasance mamba a jam’iyyar All progressibe Congress (APC), jam’iyyar siyasa na tsawon shekara fiye da 5.

  • Manchester City Ta Lashe Gasar Zakarun Turai
  • An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa A Shanghai

Oluremi dai an haifeta ne a shekarar 1960, a ranar 21 ga watan Satumba, shekarunta kenan yanzu ya kai 62.

Oluremi Tinubu ta kasance ita Fasto kuma Sanatan wa’adi na uku wanda ta zama uwargidan shugaban Nijeriya.

Labarai Masu Nasaba

Hanyoyin Gyaran Gashi

Amfanin Kabewa A Jikin Mace

Matsayin uwargidan shugaban kasa a Nijeriya shi ne wanda ake mutunta shi saboda muhimmiyar rawar da duk matar shugaban kasa take yi wa al’umma.

Oluremi Tinubu, matar da ke rike da mukami a halin yanzu mace daya ce mai karfi kuma ita kanta ‘yar siyasa ce.

Sunan Oluremi Tinubu ya riga ya shahara a cikin gwamnatin.

Ita ce Sanatan Nijeriya mai wakiltar mazabar Legas ta tsakiya a majalisar wakilai ta kasa sau uku. Tanada ‘ya’ya hudu: Folashade Tinubu-Ojo, Seyi Tinubu, Hide Tinubu,

Abibat Tinubu.

Ita dai Oluremi Tinubu tana rike da digirin digirgir a fannin ilimi, ta yi aiki a matsayin Malamar Sakandiri na wani dan karamin lokaci har sai da aka zabi mijinta Bola Tinubu a matsayin gwannan Jihar Legas bisa tafarkin dimokuradiyya a shekarar 1999. A matsayin matar gwamnan Jihar Legas, Oluremi Tinubu ta Shiga cikin lamarin. A cikin ayyukan zamantakewa a cikin Jihar Legas.

Sanata Oluremi malama ce, ta kasance malamar sakandare kafin ta shiga siyasa. Ta fara dandana siyasar Nijeriya lokacin da ta zama matar gwamnan Jihar Legas, mutane kuma suna sonta.

Oluremi Tinubu ‘yar Jihar Delta ce.

Oluremi Tinubu ‘yar siyasan Nijeriya ce kuma Sanata mai wakiltar Legas ta tsakiya a majalisar dokoki ta kasa.

Sunanta na gaskiya : Oluremi Shade Tinubu.

Sanata Oluremi Tinubu ta wakilci gundumar Legas ta tsakiya a karkashi jam’iyyar All progressibe Congress (APC).

Mutanan Legas sun bayyana salon Remi a matsayin mai nuna aji da bayyana kyawunta, yayin da kuma ta ke da saukin kai wajen yin mu’amalar ta.

Sanata remi Tinubu, an santa da salon kwalliya don nuna irin kyawun da ta ke da shi. Mace ce ‘yar siyasa mai kishi, wacce kyawawan halayenta a matsayinta na hazika mai kula da jama’a da taimakon jama’a.

Har ila yau, wata fitacciyar ‘yar jarida, Busola Kukoyi, ta ce wani abu da mutane ba su sani ba game da Misis Remi Tinubu shi ne tana da tausayi sosai.

A cewar, ku yi koyi da Remi ta tsani ganin yadda mutane ke shan wahala ko shiga kunci.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KwalliyaRemi TinubuUwar Gidan Shugaban Kasa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Kano Ta Ci Gaba Da Rushe Gine-Gine Ba Saurarawa

Next Post

Wace Ce Kyakkyawar Mace?

Related

Hanyoyin Gyaran Gashi
Ado Da Kwalliya

Hanyoyin Gyaran Gashi

6 days ago
Amfanin Kabewa A Jikin Mace
Ado Da Kwalliya

Amfanin Kabewa A Jikin Mace

2 weeks ago
Muhimmanci, Tasiri Da Kuma Amfanin Jigida Ga Mata
Ado Da Kwalliya

Muhimmanci, Tasiri Da Kuma Amfanin Jigida Ga Mata

3 weeks ago
Sojoji Sun Fatattaki Ƴan Bindigar Da Suka Zo Sace Wani Ɗan China
Ado Da Kwalliya

Sojoji Sun Fatattaki Ƴan Bindigar Da Suka Zo Sace Wani Ɗan China

4 weeks ago
Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (5)
Ado Da Kwalliya

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (5)

4 weeks ago
Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4
Ado Da Kwalliya

Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

1 month ago
Next Post
Wace Ce Kyakkyawar Mace?

Wace Ce Kyakkyawar Mace?

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Ƙwato Mota Da Aka Sace, Gami Da Cafke Dillalan Ƙwayoyi A Jigawa

Ƴansanda Sun Ƙwato Mota Da Aka Sace, Gami Da Cafke Dillalan Ƙwayoyi A Jigawa

August 2, 2025
Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi HaÉ—in Gwiwa

Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi HaÉ—in Gwiwa

August 1, 2025
Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Amurka Dangane Da Batun Ukraine

Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Amurka Dangane Da Batun Ukraine

August 1, 2025
2027: APC Da ADC Na Gwagwarmayar Neman Samun Goyon Bayan Mutanen Arewa

2027: APC Da ADC Na Gwagwarmayar Neman Samun Goyon Bayan Mutanen Arewa

August 1, 2025
Sin Ta Kadu Da Takunkumin Da Amurka Ta Kakaba Wa Hukumomi Da Jami’an Falasdinu

Sin Ta Kadu Da Takunkumin Da Amurka Ta Kakaba Wa Hukumomi Da Jami’an Falasdinu

August 1, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto DimokuraÉ—iyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto DimokuraÉ—iyyar Nijeriya Daga Rugujewa

August 1, 2025
Sin Ta Samu Bunkasar Tafiye-Tafiye Cikin Gida Da Kashi 20.6% A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samu Bunkasar Tafiye-Tafiye Cikin Gida Da Kashi 20.6% A Rabin Farko Na Bana

August 1, 2025
Tinubu Ya Sauke Gawuna A Matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwar BUK, Ya Maye Gurbinsa Da Kaita 

Tinubu Ya Sauke Gawuna A Matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwar BUK, Ya Maye Gurbinsa Da Kaita 

August 1, 2025
Majalisar Dokokin Sokoto Ta Aike Wa  Kwamishina Sammaci, Duba Dalili

Majalisar Dokokin Sokoto Ta Aike Wa  Kwamishina Sammaci, Duba Dalili

August 1, 2025
Ministan Tsaron Kasar Sin Ya Nanata Shan Damarar PLA A Kan Sake Hadewar Kasar

Ministan Tsaron Kasar Sin Ya Nanata Shan Damarar PLA A Kan Sake Hadewar Kasar

August 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.