• English
  • Business News
Wednesday, November 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dubi Ga Rayuwar Uwargidan Shugaban Nijeriya, Oluremi Tinubu

by Bilkisu Tijjani
2 years ago
Remi

Oluremi Tinubu ta kasance uwargida ga sabon shugaban kasa wanda aka zakolushi a Jihar Legas da mijinta, Bola Tinubu a matsayin gwammna daga shekara ta 1999 zuwa shekara ta 2007.

Ita ce ta wakilci yankin legas ta tsakiya a majalisar dattawan Nijeriya daga shekara ta 2011 zuwa shekara ta 2023.

Ta kasance mamba a jam’iyyar All progressibe Congress (APC), jam’iyyar siyasa na tsawon shekara fiye da 5.

  • Manchester City Ta Lashe Gasar Zakarun Turai
  • An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa A Shanghai

Oluremi dai an haifeta ne a shekarar 1960, a ranar 21 ga watan Satumba, shekarunta kenan yanzu ya kai 62.

Oluremi Tinubu ta kasance ita Fasto kuma Sanatan wa’adi na uku wanda ta zama uwargidan shugaban Nijeriya.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Za A Magance Amosanin Baki

Hadin Tsumin Baure

Matsayin uwargidan shugaban kasa a Nijeriya shi ne wanda ake mutunta shi saboda muhimmiyar rawar da duk matar shugaban kasa take yi wa al’umma.

Oluremi Tinubu, matar da ke rike da mukami a halin yanzu mace daya ce mai karfi kuma ita kanta ‘yar siyasa ce.

Sunan Oluremi Tinubu ya riga ya shahara a cikin gwamnatin.

Ita ce Sanatan Nijeriya mai wakiltar mazabar Legas ta tsakiya a majalisar wakilai ta kasa sau uku. Tanada ‘ya’ya hudu: Folashade Tinubu-Ojo, Seyi Tinubu, Hide Tinubu,

Abibat Tinubu.

Ita dai Oluremi Tinubu tana rike da digirin digirgir a fannin ilimi, ta yi aiki a matsayin Malamar Sakandiri na wani dan karamin lokaci har sai da aka zabi mijinta Bola Tinubu a matsayin gwannan Jihar Legas bisa tafarkin dimokuradiyya a shekarar 1999. A matsayin matar gwamnan Jihar Legas, Oluremi Tinubu ta Shiga cikin lamarin. A cikin ayyukan zamantakewa a cikin Jihar Legas.

Sanata Oluremi malama ce, ta kasance malamar sakandare kafin ta shiga siyasa. Ta fara dandana siyasar Nijeriya lokacin da ta zama matar gwamnan Jihar Legas, mutane kuma suna sonta.

Oluremi Tinubu ‘yar Jihar Delta ce.

Oluremi Tinubu ‘yar siyasan Nijeriya ce kuma Sanata mai wakiltar Legas ta tsakiya a majalisar dokoki ta kasa.

Sunanta na gaskiya : Oluremi Shade Tinubu.

Sanata Oluremi Tinubu ta wakilci gundumar Legas ta tsakiya a karkashi jam’iyyar All progressibe Congress (APC).

Mutanan Legas sun bayyana salon Remi a matsayin mai nuna aji da bayyana kyawunta, yayin da kuma ta ke da saukin kai wajen yin mu’amalar ta.

Sanata remi Tinubu, an santa da salon kwalliya don nuna irin kyawun da ta ke da shi. Mace ce ‘yar siyasa mai kishi, wacce kyawawan halayenta a matsayinta na hazika mai kula da jama’a da taimakon jama’a.

Har ila yau, wata fitacciyar ‘yar jarida, Busola Kukoyi, ta ce wani abu da mutane ba su sani ba game da Misis Remi Tinubu shi ne tana da tausayi sosai.

A cewar, ku yi koyi da Remi ta tsani ganin yadda mutane ke shan wahala ko shiga kunci.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yadda Za A Magance Amosanin Baki
Ado Da Kwalliya

Yadda Za A Magance Amosanin Baki

October 4, 2025
Hadin Tsumin Baure
Ado Da Kwalliya

Hadin Tsumin Baure

September 27, 2025
Gyaran fuska
Ado Da Kwalliya

Gyaran Fuska Da Laushin Fata

August 30, 2025
Next Post
Wace Ce Kyakkyawar Mace?

Wace Ce Kyakkyawar Mace?

LABARAI MASU NASABA

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

November 4, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

November 4, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Ceto Mutane 3 Da Aka Sace A Kwara

November 4, 2025
‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

November 4, 2025
tinubu

Tinubu Ya Umarci Ma’aikatar Ilimi Ta Kawo Ƙarshen Yajin Aikin ASUU

November 4, 2025
Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar

Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar

November 4, 2025
2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC

2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC

November 4, 2025
Li Qiang Ya Zanta Da Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya

Li Qiang Ya Zanta Da Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya

November 4, 2025
Karancin Abinci: Kofar Ofishin Tinubu A Rufe Take, Har Wasu Ministoci Ba Su Iya Ganinsa – Ndume 

Zargin Kisan Kiyashi Ga Kiristoci: Trump Bai San Ƙalubalen Tsaron Da Najeriya Ke Ciki Ba — Ndume

November 4, 2025
Tsohon Jami’in Diflomasiyyar Nijar: Baje Kolin CIIE Muhimmin Dandali Ne Na Bunkasa Hadin Gwiwa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

Tsohon Jami’in Diflomasiyyar Nijar: Baje Kolin CIIE Muhimmin Dandali Ne Na Bunkasa Hadin Gwiwa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

November 4, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.