ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dubi Ga Rayuwar Uwargidan Shugaban Nijeriya, Oluremi Tinubu

by Bilkisu Tijjani
3 years ago
Remi

Oluremi Tinubu ta kasance uwargida ga sabon shugaban kasa wanda aka zakolushi a Jihar Legas da mijinta, Bola Tinubu a matsayin gwammna daga shekara ta 1999 zuwa shekara ta 2007.

Ita ce ta wakilci yankin legas ta tsakiya a majalisar dattawan Nijeriya daga shekara ta 2011 zuwa shekara ta 2023.

Ta kasance mamba a jam’iyyar All progressibe Congress (APC), jam’iyyar siyasa na tsawon shekara fiye da 5.

ADVERTISEMENT
  • Manchester City Ta Lashe Gasar Zakarun Turai
  • An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa A Shanghai

Oluremi dai an haifeta ne a shekarar 1960, a ranar 21 ga watan Satumba, shekarunta kenan yanzu ya kai 62.

Oluremi Tinubu ta kasance ita Fasto kuma Sanatan wa’adi na uku wanda ta zama uwargidan shugaban Nijeriya.

LABARAI MASU NASABA

A Matsayinki Na Mace, Kada Ki Yi Wasa Da Wadannan Abubuwa

Ko Kin San… Cututtukan Da Man Ridi Ke Warkarwa?

Matsayin uwargidan shugaban kasa a Nijeriya shi ne wanda ake mutunta shi saboda muhimmiyar rawar da duk matar shugaban kasa take yi wa al’umma.

Oluremi Tinubu, matar da ke rike da mukami a halin yanzu mace daya ce mai karfi kuma ita kanta ‘yar siyasa ce.

Sunan Oluremi Tinubu ya riga ya shahara a cikin gwamnatin.

Ita ce Sanatan Nijeriya mai wakiltar mazabar Legas ta tsakiya a majalisar wakilai ta kasa sau uku. Tanada ‘ya’ya hudu: Folashade Tinubu-Ojo, Seyi Tinubu, Hide Tinubu,

Abibat Tinubu.

Ita dai Oluremi Tinubu tana rike da digirin digirgir a fannin ilimi, ta yi aiki a matsayin Malamar Sakandiri na wani dan karamin lokaci har sai da aka zabi mijinta Bola Tinubu a matsayin gwannan Jihar Legas bisa tafarkin dimokuradiyya a shekarar 1999. A matsayin matar gwamnan Jihar Legas, Oluremi Tinubu ta Shiga cikin lamarin. A cikin ayyukan zamantakewa a cikin Jihar Legas.

Sanata Oluremi malama ce, ta kasance malamar sakandare kafin ta shiga siyasa. Ta fara dandana siyasar Nijeriya lokacin da ta zama matar gwamnan Jihar Legas, mutane kuma suna sonta.

Oluremi Tinubu ‘yar Jihar Delta ce.

Oluremi Tinubu ‘yar siyasan Nijeriya ce kuma Sanata mai wakiltar Legas ta tsakiya a majalisar dokoki ta kasa.

Sunanta na gaskiya : Oluremi Shade Tinubu.

Sanata Oluremi Tinubu ta wakilci gundumar Legas ta tsakiya a karkashi jam’iyyar All progressibe Congress (APC).

Mutanan Legas sun bayyana salon Remi a matsayin mai nuna aji da bayyana kyawunta, yayin da kuma ta ke da saukin kai wajen yin mu’amalar ta.

Sanata remi Tinubu, an santa da salon kwalliya don nuna irin kyawun da ta ke da shi. Mace ce ‘yar siyasa mai kishi, wacce kyawawan halayenta a matsayinta na hazika mai kula da jama’a da taimakon jama’a.

Har ila yau, wata fitacciyar ‘yar jarida, Busola Kukoyi, ta ce wani abu da mutane ba su sani ba game da Misis Remi Tinubu shi ne tana da tausayi sosai.

A cewar, ku yi koyi da Remi ta tsani ganin yadda mutane ke shan wahala ko shiga kunci.

Remi
Bilkisu Tijjani
+ postsBio
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Miyar Margi Da Kifin Tarwad
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    A Matsayinki Na Mace, Kada Ki Yi Wasa Da Wadannan Abubuwa
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Nasihar Da Ya Dace Dukkan Iyaye Su Yi Wa ‘Yaƴansu Yayin  Aure?
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Abin Da Yake Kashe Matanmu Na Hausawa

MASU ALAKA

A Matsayinki Na Mace, Kada Ki Yi Wasa Da Wadannan Abubuwa
Ado Da Kwalliya

A Matsayinki Na Mace, Kada Ki Yi Wasa Da Wadannan Abubuwa

June 6, 2026
Ko Kin San… Cututtukan Da Man Ridi Ke Warkarwa?
Ado Da Kwalliya

Ko Kin San… Cututtukan Da Man Ridi Ke Warkarwa?

May 17, 2026
Amfanin Man Kwakwa Guda 12
Ado Da Kwalliya

Amfanin Man Kwakwa Guda 12

May 10, 2026
Next Post
Wace Ce Kyakkyawar Mace?

Wace Ce Kyakkyawar Mace?

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026
Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026
Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

June 13, 2026
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

’Yansanda Sun Ceto Yaro Mai Shekara Shida Da Aka Sace, Sun Cafke Wanda Ake Zargi A Borno

June 13, 2026
Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

June 13, 2026
An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

June 13, 2026
Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutun Biyu Da Ake Zargi Da Fashi Da Makami A Adamawa

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.