ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, July 6, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dubi Ga Rayuwar Uwargidan Shugaban Nijeriya, Oluremi Tinubu

by Bilkisu Tijjani
3 years ago
Remi

Oluremi Tinubu ta kasance uwargida ga sabon shugaban kasa wanda aka zakolushi a Jihar Legas da mijinta, Bola Tinubu a matsayin gwammna daga shekara ta 1999 zuwa shekara ta 2007.

Ita ce ta wakilci yankin legas ta tsakiya a majalisar dattawan Nijeriya daga shekara ta 2011 zuwa shekara ta 2023.

Ta kasance mamba a jam’iyyar All progressibe Congress (APC), jam’iyyar siyasa na tsawon shekara fiye da 5.

ADVERTISEMENT
  • Manchester City Ta Lashe Gasar Zakarun Turai
  • An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa A Shanghai

Oluremi dai an haifeta ne a shekarar 1960, a ranar 21 ga watan Satumba, shekarunta kenan yanzu ya kai 62.

Oluremi Tinubu ta kasance ita Fasto kuma Sanatan wa’adi na uku wanda ta zama uwargidan shugaban Nijeriya.

LABARAI MASU NASABA

Hanyoyin Hada Humra Mai Kamshi

A Matsayinki Na Mace, Kada Ki Yi Wasa Da Wadannan Abubuwa

Matsayin uwargidan shugaban kasa a Nijeriya shi ne wanda ake mutunta shi saboda muhimmiyar rawar da duk matar shugaban kasa take yi wa al’umma.

Oluremi Tinubu, matar da ke rike da mukami a halin yanzu mace daya ce mai karfi kuma ita kanta ‘yar siyasa ce.

Sunan Oluremi Tinubu ya riga ya shahara a cikin gwamnatin.

Ita ce Sanatan Nijeriya mai wakiltar mazabar Legas ta tsakiya a majalisar wakilai ta kasa sau uku. Tanada ‘ya’ya hudu: Folashade Tinubu-Ojo, Seyi Tinubu, Hide Tinubu,

Abibat Tinubu.

Ita dai Oluremi Tinubu tana rike da digirin digirgir a fannin ilimi, ta yi aiki a matsayin Malamar Sakandiri na wani dan karamin lokaci har sai da aka zabi mijinta Bola Tinubu a matsayin gwannan Jihar Legas bisa tafarkin dimokuradiyya a shekarar 1999. A matsayin matar gwamnan Jihar Legas, Oluremi Tinubu ta Shiga cikin lamarin. A cikin ayyukan zamantakewa a cikin Jihar Legas.

Sanata Oluremi malama ce, ta kasance malamar sakandare kafin ta shiga siyasa. Ta fara dandana siyasar Nijeriya lokacin da ta zama matar gwamnan Jihar Legas, mutane kuma suna sonta.

Oluremi Tinubu ‘yar Jihar Delta ce.

Oluremi Tinubu ‘yar siyasan Nijeriya ce kuma Sanata mai wakiltar Legas ta tsakiya a majalisar dokoki ta kasa.

Sunanta na gaskiya : Oluremi Shade Tinubu.

Sanata Oluremi Tinubu ta wakilci gundumar Legas ta tsakiya a karkashi jam’iyyar All progressibe Congress (APC).

Mutanan Legas sun bayyana salon Remi a matsayin mai nuna aji da bayyana kyawunta, yayin da kuma ta ke da saukin kai wajen yin mu’amalar ta.

Sanata remi Tinubu, an santa da salon kwalliya don nuna irin kyawun da ta ke da shi. Mace ce ‘yar siyasa mai kishi, wacce kyawawan halayenta a matsayinta na hazika mai kula da jama’a da taimakon jama’a.

Har ila yau, wata fitacciyar ‘yar jarida, Busola Kukoyi, ta ce wani abu da mutane ba su sani ba game da Misis Remi Tinubu shi ne tana da tausayi sosai.

A cewar, ku yi koyi da Remi ta tsani ganin yadda mutane ke shan wahala ko shiga kunci.

Remi
Bilkisu Tijjani
+ postsBio
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Nasiha Ga Uwargida Kan Zafin Kishi (2)
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Muhimmancin Shan Ruwa Ga Kyawun Fata
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Nasiha Ga Uwargida Kan Zafin Kishi (1)
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji

MASU ALAKA

Hanyoyin Hada Humra Mai Kamshi
Ado Da Kwalliya

Hanyoyin Hada Humra Mai Kamshi

June 14, 2026
A Matsayinki Na Mace, Kada Ki Yi Wasa Da Wadannan Abubuwa
Ado Da Kwalliya

A Matsayinki Na Mace, Kada Ki Yi Wasa Da Wadannan Abubuwa

June 6, 2026
Ko Kin San… Cututtukan Da Man Ridi Ke Warkarwa?
Ado Da Kwalliya

Ko Kin San… Cututtukan Da Man Ridi Ke Warkarwa?

May 17, 2026
Next Post
Wace Ce Kyakkyawar Mace?

Wace Ce Kyakkyawar Mace?

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Ɗage Shari’ar Kwace Kadarori 57 Na Tsohon Minista Malami

Kotu Ta Ɗage Shari’ar Kwace Kadarori 57 Na Tsohon Minista Malami

July 6, 2026
Ƴan Bindiga Sun Kashe Manoma 9, Sun Sace Da Dama A Birnin Gwari

Ƴan Bindiga Sun Kashe Manoma 9, Sun Sace Da Dama A Birnin Gwari

July 6, 2026
Gwamnatin Kano Ta Kashe Biliyan 928 A Ayyukan Ci Gaba 1,508

Gwamnatin Kano Ta Kashe Biliyan 928 A Ayyukan Ci Gaba 1,508

July 6, 2026
Jonathan Ya Musanta Zargin Tayin Naira Biliyan 500 Domin Raba Kuri’un Kudu Maso Kudu

Jonathan Ya Musanta Zargin Tayin Naira Biliyan 500 Domin Raba Kuri’un Kudu Maso Kudu

July 6, 2026
FIFA Ta Dakatar Da Aiwatar Da Hukuncin Hana Folarin Balogun Buga Wasa

FIFA Ta Dakatar Da Aiwatar Da Hukuncin Hana Folarin Balogun Buga Wasa

July 5, 2026
Sabbin Shaidu Sun Bulla Dake Kara Tabbatar Da Ta’asar Amfani Da Sinadarai Masu Guba Yayin Da Dakarun Japan Ke Mamaya A Sassan Kasar Sin

Sabbin Shaidu Sun Bulla Dake Kara Tabbatar Da Ta’asar Amfani Da Sinadarai Masu Guba Yayin Da Dakarun Japan Ke Mamaya A Sassan Kasar Sin

July 5, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

July 5, 2026
An Gabatar Da Littafin “Bayanan Xi Jinping Kan Basirar Gudanar Da Ayyuka A Kananan Hukumomi”

An Gabatar Da Littafin “Bayanan Xi Jinping Kan Basirar Gudanar Da Ayyuka A Kananan Hukumomi”

July 5, 2026
Ko Kafa Ƴansandan Jihohi Zai Taimaka Wajen Kawo Ƙarshen Matsalolin Tsaro?

Ko Kafa Ƴansandan Jihohi Zai Taimaka Wajen Kawo Ƙarshen Matsalolin Tsaro?

July 5, 2026
Rashin Tarbiyya Da Ilimin Addini Ne Ke Sa Matasa Ɗaukar Doka a Hannu – Hon. Aminu Adam

Rashin Tarbiyya Da Ilimin Addini Ne Ke Sa Matasa Ɗaukar Doka a Hannu – Hon. Aminu Adam

July 5, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.