• English
  • Business News
Thursday, June 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dubun Wadanda Suka Kwakwule Idon Wani Yaro A Bauchi Ta Cika

by Sadiq
3 years ago
in Al'ajabi, Labarai
0
Dubun Wadanda Suka Kwakwule Idon Wani Yaro A Bauchi Ta Cika
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar ‘yan sandan Jihar Bauchi ta kama wasu mutane uku wadanda ake zargi da sun kwakule idanun wani yaro mai shekara 16 a duniya domin yin layar bata.

Kakakin rundunar ‘yan sandan Jihar, SP Ahmed Wakil ne ya bayyana haka, cikin wata sanarwa, inda ya ce cikin mutanen da suka kama har da wani boka, wanda ke amfani da sassan jikin dan Adam domin yin tsafi da su.

  • Rikicin Kabilanci: An Fara Binciken Wasu Manyan Sarakuna A Kogi
  • Kotu Ta Yi Wa Wadanda Suka Kashe Wani Zabiya Daurin Rai Da Rai A Malawi

Kakakin ya sanar cewa lamarin ya faru a ranar Juma’a ne a Yelwan Bauchi, inda wani mutum mai shekara 32 ya hada baki da wasu mutane biyu, daya mai shekara 38 da kuma wani boka mai shekara 52, inda suka yaudari yaron zuwa wani daji da cewar za su ba shi aiki a wata gona.

Bayan sun isa dajin ne sai suka shake yaron da waya har sai da ya suma, kuma daga nan suka kwakule idanun yaron biyu da wata wuka.

Cikin binciken da ta gabatar a cikin gidan mutumin da ta akw zargi, rundunar ‘yan sandan ta ce ta gano idanun yaron biyu cikin wata kwarya, da wata jaka cike da maganin gargajiya, da kuma wayar da aka shake yaron da ita.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Soke Yin Jawabi Ga ‘Yan Kasa Na Ranar Dimokuradiyya, Zai Yi Daga Zauren Majalisa

Ɗan Ƙasar Indiya Da Wasu 12 Sun Gurfana A Kotu Kan Satar Wa Dangote Dizal Na Naira Biliyan 4

Kakakin ya ce da zarar sun kammala bincike za su mika wadanda ake zargin gaban kotu, don kuliya manta sabo ya zartar musu da hukuncin da ya dace da su.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan SandaIdanuKotuKukiyaKwakwule IdanuLayaTsafiYaro
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasar Sin Za Ta Kara Zuba Jari A Fannin Muhallin Halittu

Next Post

An Gudanar Da Gasar Harshen Sinanci Ta Chinese Bridge Ga Daliban Jami’a Da Na Sakandare A Uganda

Related

haraji
Labarai

Tinubu Ya Soke Yin Jawabi Ga ‘Yan Kasa Na Ranar Dimokuradiyya, Zai Yi Daga Zauren Majalisa

1 hour ago
Dangote
Labarai

Ɗan Ƙasar Indiya Da Wasu 12 Sun Gurfana A Kotu Kan Satar Wa Dangote Dizal Na Naira Biliyan 4

2 hours ago
Filato
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutane 8 A Jihar Filato

4 hours ago
Duk Da Cewa Wike Ba ÆŠan APC Ba Ne Amma Muna Jin DaÉ—in Aikin sa – Tinubu
Manyan Labarai

Duk Da Cewa Wike Ba ÆŠan APC Ba Ne Amma Muna Jin DaÉ—in Aikin sa – Tinubu

6 hours ago
Guguwa Za Ta Sa Kasashen Sin Da Afirka Su Kara Rike Hannayen Juna
Ra'ayi Riga

Guguwa Za Ta Sa Kasashen Sin Da Afirka Su Kara Rike Hannayen Juna

8 hours ago
Irin Ministocin Da ‘Yan Nijeriya Ke Tsammani Daga Gwamnatin Tinubu
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Soke Faretin Ranar DimokuraÉ—iyya, Tinubu Zai Yi Wa ‘Yan Ƙasa Jawabi 

10 hours ago
Next Post
An Gudanar Da Gasar Harshen Sinanci Ta Chinese Bridge Ga Daliban Jami’a Da Na Sakandare A Uganda

An Gudanar Da Gasar Harshen Sinanci Ta Chinese Bridge Ga Daliban Jami’a Da Na Sakandare A Uganda

LABARAI MASU NASABA

Yadda Kasar Sin Ta Zo Da Sabon Salon Zamanantar Da Sashen Jigilar Kayayyaki

Yadda Kasar Sin Ta Zo Da Sabon Salon Zamanantar Da Sashen Jigilar Kayayyaki

June 11, 2025
haraji

Tinubu Ya Soke Yin Jawabi Ga ‘Yan Kasa Na Ranar Dimokuradiyya, Zai Yi Daga Zauren Majalisa

June 11, 2025
An Gudanar Da Taron Ministoci Masu Daidaita Ayyukan Da Aka Amince Yayin Taron FOCAC

An Gudanar Da Taron Ministoci Masu Daidaita Ayyukan Da Aka Amince Yayin Taron FOCAC

June 11, 2025
Dangote

Ɗan Ƙasar Indiya Da Wasu 12 Sun Gurfana A Kotu Kan Satar Wa Dangote Dizal Na Naira Biliyan 4

June 11, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN: Kaso Kusan 80% Sun Soki Musabbabin Barkewar Tarzoma A Amurka

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN: Kaso Kusan 80% Sun Soki Musabbabin Barkewar Tarzoma A Amurka

June 11, 2025
Kasuwancin Sin Da Afirka Ya Habaka Cikin Hanzari A Shekaru 25 Da Suka Gabata

Kasuwancin Sin Da Afirka Ya Habaka Cikin Hanzari A Shekaru 25 Da Suka Gabata

June 11, 2025
Filato

‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutane 8 A Jihar Filato

June 11, 2025
He Lifeng Ya Bukaci Amurka Da Ta Warware Takaddamar Cinikayya Da Sin Ta Hanyar Tattaunawa Da Hadin Gwiwa

He Lifeng Ya Bukaci Amurka Da Ta Warware Takaddamar Cinikayya Da Sin Ta Hanyar Tattaunawa Da Hadin Gwiwa

June 11, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Afrika

Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Afrika

June 11, 2025
Duk Da Cewa Wike Ba ÆŠan APC Ba Ne Amma Muna Jin DaÉ—in Aikin sa – Tinubu

Duk Da Cewa Wike Ba ÆŠan APC Ba Ne Amma Muna Jin DaÉ—in Aikin sa – Tinubu

June 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.