• Leadership Hausa
Monday, August 8, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Rikicin Kabilanci: An Fara Binciken Wasu Manyan Sarakuna A Kogi

by Sadiq Usman
1 month ago
in Labarai
0
Rikicin Kabilanci: An Fara Binciken Wasu Manyan Sarakuna A Kogi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Jihar Kogi ta fara gudanar da bincike a kan wasu manyan sarakunan Jihar guda biyu game da wani mummunan tashin hankalin da ya yi sanadin mutuwar akalla mutane tara tare da kone gidaje da dama  a karamar hukumar Bassa da ke jihar.

Rahotanni dai sun nuna cewa manyan sarakunan guda biyu, masu daraja ta daya sun hada da Alh. Khalid Ali Bukar Sarkin Mozum, Sarkin Bassa da kuma Chif William Keke dukansu a yanzu haka suna hannun hukumomi a jihar domin gudanar da bincike a kan lamarin.

  • ‘Yan Bindiga Sun Sace DPO A Kaduna
  • G7 Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Taimakon Ukraine A Yakinta Da Rasha

Gwamnatin jihar dai ta ce yankin na Bassa ya dade yana fama da tashin hankali da ya shafi kabilanci da kuma rikicin mallakar filaye a tsakanin ‘yan kabilar Egbira da kuma Bassa Komo.

Al’amarin da gwamnatin jihar ke gani sarakunan na da rawar takawa wajen shawo kan wannan matsala kamar yadda kwamishinan labarai na jihar Kogin Mr. Kinsley Fanwo, ya yi karin bayani, inda ya ce ba wai an kama su bane, an gayyace su ne domin su yi karin haske a kan matsaloli da dama da za su taimaka wajen dorewar zaman lafiya a wannan karamar hukuma ta Bassa.

Fanwo, ya ce gwamnati ta yi kokarin dawo da zaman lafiya a yankin, kuma akwai wani tsari da aka samar da zai hana aukuwar abin da ya faru a baya.

Labarai Masu Nasaba

Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna

Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano

Daya daga cikin sarakunan yankin da aka kone gidansa sakamakon tashin hankalin, yanzu haka ya ke gudun hijira, wato Hakimin Mozum, Alh. Haruna Abubakar, ya ce duk da suna gudun hijira, a yanzu haka suna kokarin karbar Belin Babban sarkin nasu.

Masu sharhi a kan lamurran tsaro dai na ganin matakin rike manyan sarakunan yankin, watakila ya taimaka wajen gano bakin zaren da zai taimaka wajen shawo kan matsalar tashin-tashina da a aka dade ana fama da ita a yankin.

Tags: BincikeKogiRikiciSarakunaSarautaTashin-tashinaTsarewa
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Bindiga Sun Sace DPO A Kaduna

Next Post

An Kashe Kasurgumin Dan Fashin Dajin Da Ya Addabi Mutane A Leren Jihar Kaduna

Related

Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna
Labarai

Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna

5 mins ago
Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano
Rahotonni

Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano

1 hour ago
Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu
Labarai

Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu

3 hours ago
An Saki Tsofaffin Gwamnoni, Dariye Da Nyame Daga Gidan Yarin Kuje
Labarai

An Saki Tsofaffin Gwamnoni, Dariye Da Nyame Daga Gidan Yarin Kuje

5 hours ago
Falakin Karaye Ya Nemi Al’umma Su Rungumi Yi Wa Kasa Addu’a
Labarai

Falakin Karaye Ya Nemi Al’umma Su Rungumi Yi Wa Kasa Addu’a

8 hours ago
Jirgin Yaki Ya Hallaka Kasurgumin Dan Bindiga Da Yaransa A Katsina
Manyan Labarai

Jirgin Yaki Ya Hallaka Kasurgumin Dan Bindiga Da Yaransa A Katsina

8 hours ago
Next Post
An Kashe Kasurgumin Dan Fashin Dajin Da Ya Addabi Mutane A Leren Jihar Kaduna

An Kashe Kasurgumin Dan Fashin Dajin Da Ya Addabi Mutane A Leren Jihar Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna

Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna

August 8, 2022
Yawan Musayar Kudaden Da Aka Adana Na Sin A Karshen Watan Yuli Ya Kai Dalar Tiriliyan 3.1041

Yawan Musayar Kudaden Da Aka Adana Na Sin A Karshen Watan Yuli Ya Kai Dalar Tiriliyan 3.1041

August 8, 2022
Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano

Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano

August 8, 2022
Lardin Hunan Na Kasar Sin Da Kasashen Afrika Na Gwajin Biyan Kudin Cinikayya Da Takardun Kudadensu

Lardin Hunan Na Kasar Sin Da Kasashen Afrika Na Gwajin Biyan Kudin Cinikayya Da Takardun Kudadensu

August 8, 2022
Kowa Ya San Ainihin Makasudin Pelosi Kan Hujjarta Ta “Demokuradiyya”

Kowa Ya San Ainihin Makasudin Pelosi Kan Hujjarta Ta “Demokuradiyya”

August 8, 2022
Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu

Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu

August 8, 2022
Wang Yi: Bangarori 3 Na Kuskuren Da Amurka Ta Yi Kan Batun Taiwan

Wang Yi: Bangarori 3 Na Kuskuren Da Amurka Ta Yi Kan Batun Taiwan

August 8, 2022
“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”

“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”

August 8, 2022
Ziyarar Nancy Pelosi Zuwa Taiwan Takala Ce Mai Muguwar Manufa

Ziyarar Nancy Pelosi Zuwa Taiwan Takala Ce Mai Muguwar Manufa

August 8, 2022
An Saki Tsofaffin Gwamnoni, Dariye Da Nyame Daga Gidan Yarin Kuje

An Saki Tsofaffin Gwamnoni, Dariye Da Nyame Daga Gidan Yarin Kuje

August 8, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.