• English
  • Business News
Wednesday, August 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Duk Da Matsalar Tattalin Arziki Bankuna 12 Sun Samu Ribar Naira Tiriliyan 3.81 A Zango Na Daya

by Bello Hamza
10 months ago
in Tattalin Arziki
0
Duk Da Matsalar Tattalin Arziki Bankuna 12 Sun Samu Ribar Naira Tiriliyan 3.81 A Zango Na Daya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Duba da yadda ake a cikin matsin tattalin arziki da ake ci gaba da fuskanta a Nijeriya, an ruwaito cewa, bankuna sha biyu a kasar, sun samu gwagwabar ribar da ta kai ta Naira tiriyan 3.81 a zangon farko na 2024, bayan sun biya harajinsu.

Wannan ya nuna cewa, duk a lokaci irin wannan a 2023, bankunan sun samu karin da ya kai na kashi 108.2 daga cikin Naira tiriliyan 1.83.

  • Li Qiang Ya Halarci Taron Majalisar Shugabannin Gwamnatocin Kasashe Mambobin SCO Karo Na 23
  • Peng Liyuan Ta Taya Murnar Gudanar Da Bikin Bayar Da Lambobin Yabo Kan Bunkasa Ilimin Mata Da ‘Yan Mata Na UNESCO

Wadannan bankunan sha biyu da kamfanin hada-hadar musayar kudi ya zayyano, bayan sun biya harajinsu, sun samu ribar da ta kai ta Naira tiriliyan 3.808 a ranar 30 na watan Junin 2024.

Wadannan bankunan sune; GTCO, Zenith Fidelity, UBA, Access Holdings, Stanbic IBTC Holdings, FCMB Group, Wema Bank, FBNH.

Sauran sun hada da; bankin Jaiz Bank, Ecobank sai kuma Sterling Financial Holdings, wadanda bayan sun biya harajinsu, suka samu karin ribar Naira tiriliyan 1.979, ko kuma kashi 108.201, idan aka kwatanta da ribar da suka samu ta Naira tirilyan N1.829 a cikin rabin shekarar 2023.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Za Ta Aiwatar da Shirin Daƙile Sulalewar Kuɗaɗen Haraji

Sabon Shugaban Matatar Dangote Ya Bayyana Shirin FaÉ—aÉ—a Ayyukanta

Masu fashin baki a fannin hada-hadar bankuna sun sanar da cewa, wadannan bakunan sun samu wannan nasarar ce, saboda samun karin kudin ruwansu da kadarorinsu, wanda hakan ya sanya kudin ruwansu ya karu da kuma yadda takardar Naira ta na tashi tana sauka.

Bugu da kari, idan aka yi dubi a kan ribar da bankin GTCO ya wallafa ya samu a 2024, hakan ya nuna cewa, a bisa tarihi, bayan ya biya harajinsa, ribarsa ta karu zuwa kashi 206.6 wadda ta kai ta Naira tirliyan 1.004, sabanin ribar Naira biliyan 327.40, da ya samu a rabin shekarar 2023.

Shi kuwa bankin Zenith, bayan ya biya harajinsa, ya ayyana ya samu ribar Naira biliyan 727.030, wadda akalla ta karu zuwa kashi 107.51.

Bugu da kari, bankin UBA, bayan ya biya harajinsa, ya samu ribar da kai ta Naira 401.577 biliyan a cikin rabin shekarar 2024.

Shi ma bankin Fidelity, bayan ya biya harajinsa ya samu ribar da ta kai ta Naira biliyan 200.872.

Bakin Access Holdings, ya samu ribar Naira biliyan 348.922, Access Holdings Naira biliyan 202.7.

Hakazalila, Stanbic IBTC Holdings, ya samu ribar Naira bilyan 147, bankin FCMB, ya samu ribar Naira biliyan 64.209.

Bankin Wema, ya samu ribar Naira biliyan 30.565, sai kuma bankin FBNH da ya samu ribar Naira biliyan 411.990, bankin Jaiz, ya samu ribar Naira biliyan 11.562.

Har ila yau bankin ETI, ya samu ribar Naira biliyan 443.513, inda bankin Sterling Financial Holdings, ya samu ribar Naira 17.346.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BankunaRibaTattalin Arziki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Hisbah Ta Kama Kwamishinan Jigawa Da Matar Aure A Kango

Next Post

An Kaddamar Da Bikin Watsa Jerin Shirye-shiryen CMG A Rasha

Related

Gwamnatin Tarayya Za Ta Aiwatar da Shirin Daƙile Sulalewar Kuɗaɗen Haraji
Tattalin Arziki

Gwamnatin Tarayya Za Ta Aiwatar da Shirin Daƙile Sulalewar Kuɗaɗen Haraji

4 days ago
Sabon Shugaban Matatar Dangote Ya Bayyana Shirin FaÉ—aÉ—a Ayyukanta
Tattalin Arziki

Sabon Shugaban Matatar Dangote Ya Bayyana Shirin FaÉ—aÉ—a Ayyukanta

4 days ago
Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi HaÉ—in Gwiwa
Tattalin Arziki

Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi HaÉ—in Gwiwa

5 days ago
Manyan Nasarorin Da Dakta Dantsoho Ya Samar Tun Darewarsa Shugabancin NPA
Tattalin Arziki

Manyan Nasarorin Da Dakta Dantsoho Ya Samar Tun Darewarsa Shugabancin NPA

2 weeks ago
Dangote
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

3 weeks ago
Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote
Tattalin Arziki

Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote

3 weeks ago
Next Post
An Kaddamar Da Bikin Watsa Jerin Shirye-shiryen CMG A Rasha

An Kaddamar Da Bikin Watsa Jerin Shirye-shiryen CMG A Rasha

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan

August 6, 2025
Yanzu-yanzu: WAEC Ta Rufe Shafin Duba Jarabawar WASSCE 2025

Yanzu-yanzu: WAEC Ta Rufe Shafin Duba Jarabawar WASSCE 2025

August 6, 2025
Hukumar Kwastam Ta Kama Tankar Mai Dauke Da Buhunan Shinkafa A Kaduna

Hukumar Kwastam Ta Kama Tankar Mai Dauke Da Buhunan Shinkafa A Kaduna

August 6, 2025
Yadda Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Fara Yada Shirye-shiryenta Na Rediyo Da Sinanci

Yadda Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Fara Yada Shirye-shiryenta Na Rediyo Da Sinanci

August 6, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Bayar Da Kiwon Lafiya Kyauta Ga ‘Yan Fansho Masu Karamin Karfi 

August 6, 2025
Za A Watsa Shirin Talabijin Don Bayyana Tunanin Al’adu Na Xi Jinping

Za A Watsa Shirin Talabijin Don Bayyana Tunanin Al’adu Na Xi Jinping

August 6, 2025
Rundunar NSCDC Ta Kama Wani Da Ake Zargi Da Hada-hadar Miyagun Kwayoyi A Kano

Rundunar NSCDC Ta Kama Wani Da Ake Zargi Da Hada-hadar Miyagun Kwayoyi A Kano

August 6, 2025
Kasar Sin Za Ta Nuna Goyon Baya Ga Sabbin Masana’antu Ta Hanyar Hada-Hadar Kudi

Kasar Sin Za Ta Nuna Goyon Baya Ga Sabbin Masana’antu Ta Hanyar Hada-Hadar Kudi

August 6, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake ÆŠage Ranar Komawa Makarantu

“Ku Yi Murabus Idan Baza Ku Iya Rike Amanar Jama’a ba” – Gargadin Gwamna Abba Ga Kwamishinoninsa

August 6, 2025
Sin Ya Yi Kira Ga Isra’ila Da Ta Dakatar Da Aiwatar Da Mataki Mai Hadari A Zirin Gaza

Sin Ya Yi Kira Ga Isra’ila Da Ta Dakatar Da Aiwatar Da Mataki Mai Hadari A Zirin Gaza

August 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.