• English
  • Business News
Friday, May 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Duk Da Matsalar Tattalin Arziki Bankuna 12 Sun Samu Ribar Naira Tiriliyan 3.81 A Zango Na Daya

by Bello Hamza
7 months ago
in Tattalin Arziki
0
Duk Da Matsalar Tattalin Arziki Bankuna 12 Sun Samu Ribar Naira Tiriliyan 3.81 A Zango Na Daya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Duba da yadda ake a cikin matsin tattalin arziki da ake ci gaba da fuskanta a Nijeriya, an ruwaito cewa, bankuna sha biyu a kasar, sun samu gwagwabar ribar da ta kai ta Naira tiriyan 3.81 a zangon farko na 2024, bayan sun biya harajinsu.

Wannan ya nuna cewa, duk a lokaci irin wannan a 2023, bankunan sun samu karin da ya kai na kashi 108.2 daga cikin Naira tiriliyan 1.83.

  • Li Qiang Ya Halarci Taron Majalisar Shugabannin Gwamnatocin Kasashe Mambobin SCO Karo Na 23
  • Peng Liyuan Ta Taya Murnar Gudanar Da Bikin Bayar Da Lambobin Yabo Kan Bunkasa Ilimin Mata Da ‘Yan Mata Na UNESCO

Wadannan bankunan sha biyu da kamfanin hada-hadar musayar kudi ya zayyano, bayan sun biya harajinsu, sun samu ribar da ta kai ta Naira tiriliyan 3.808 a ranar 30 na watan Junin 2024.

Wadannan bankunan sune; GTCO, Zenith Fidelity, UBA, Access Holdings, Stanbic IBTC Holdings, FCMB Group, Wema Bank, FBNH.

Sauran sun hada da; bankin Jaiz Bank, Ecobank sai kuma Sterling Financial Holdings, wadanda bayan sun biya harajinsu, suka samu karin ribar Naira tiriliyan 1.979, ko kuma kashi 108.201, idan aka kwatanta da ribar da suka samu ta Naira tirilyan N1.829 a cikin rabin shekarar 2023.

Labarai Masu Nasaba

Hukumar NPA Ta Ce Za A Kammala Aikin NSWP A Zango Na Daya A 2026

Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar

Masu fashin baki a fannin hada-hadar bankuna sun sanar da cewa, wadannan bakunan sun samu wannan nasarar ce, saboda samun karin kudin ruwansu da kadarorinsu, wanda hakan ya sanya kudin ruwansu ya karu da kuma yadda takardar Naira ta na tashi tana sauka.

Bugu da kari, idan aka yi dubi a kan ribar da bankin GTCO ya wallafa ya samu a 2024, hakan ya nuna cewa, a bisa tarihi, bayan ya biya harajinsa, ribarsa ta karu zuwa kashi 206.6 wadda ta kai ta Naira tirliyan 1.004, sabanin ribar Naira biliyan 327.40, da ya samu a rabin shekarar 2023.

Shi kuwa bankin Zenith, bayan ya biya harajinsa, ya ayyana ya samu ribar Naira biliyan 727.030, wadda akalla ta karu zuwa kashi 107.51.

Bugu da kari, bankin UBA, bayan ya biya harajinsa, ya samu ribar da kai ta Naira 401.577 biliyan a cikin rabin shekarar 2024.

Shi ma bankin Fidelity, bayan ya biya harajinsa ya samu ribar da ta kai ta Naira biliyan 200.872.

Bakin Access Holdings, ya samu ribar Naira biliyan 348.922, Access Holdings Naira biliyan 202.7.

Hakazalila, Stanbic IBTC Holdings, ya samu ribar Naira bilyan 147, bankin FCMB, ya samu ribar Naira biliyan 64.209.

Bankin Wema, ya samu ribar Naira biliyan 30.565, sai kuma bankin FBNH da ya samu ribar Naira biliyan 411.990, bankin Jaiz, ya samu ribar Naira biliyan 11.562.

Har ila yau bankin ETI, ya samu ribar Naira biliyan 443.513, inda bankin Sterling Financial Holdings, ya samu ribar Naira 17.346.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BankunaRibaTattalin Arziki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Hisbah Ta Kama Kwamishinan Jigawa Da Matar Aure A Kango

Next Post

An Kaddamar Da Bikin Watsa Jerin Shirye-shiryen CMG A Rasha

Related

Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Ce Za A Kammala Aikin NSWP A Zango Na Daya A 2026

6 days ago
Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar
Tattalin Arziki

Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar

6 days ago
Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC

2 weeks ago
Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA
Tattalin Arziki

Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA

2 weeks ago
NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024
Tattalin Arziki

Dantsoho Ya Bukaci ‘Yan Kasuwa Su Yi Amafani Da Damar Fitar Da Kaya Zuwa Ketare

3 weeks ago
Bankin Zenith Ya Samu Ribar Naira Tiriliyan 3.97
Tattalin Arziki

Bankin Zenith Ya Samu Ribar Naira Tiriliyan 3.97

3 weeks ago
Next Post
An Kaddamar Da Bikin Watsa Jerin Shirye-shiryen CMG A Rasha

An Kaddamar Da Bikin Watsa Jerin Shirye-shiryen CMG A Rasha

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

May 9, 2025
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

May 9, 2025
Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

May 9, 2025
Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

May 9, 2025
GORON JUMA’A 09/05/2025

GORON JUMA’A 09/05/2025

May 9, 2025
Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

May 9, 2025
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

May 9, 2025
AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

May 9, 2025
Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci

Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci

May 9, 2025
Matatar Mai: Har Yanzu ‘Kabal’ A Ɓangaren Mai Na Yaƙar Nasararmu – Dangote

Matatar Mai: Har Yanzu ‘Kabal’ A Ɓangaren Mai Na Yaƙar Nasararmu – Dangote

May 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.