ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Duk Da Matsalar Tattalin Arziki Bankuna 12 Sun Samu Ribar Naira Tiriliyan 3.81 A Zango Na Daya

by Bello Hamza
2 years ago
Bankuna

Duba da yadda ake a cikin matsin tattalin arziki da ake ci gaba da fuskanta a Nijeriya, an ruwaito cewa, bankuna sha biyu a kasar, sun samu gwagwabar ribar da ta kai ta Naira tiriyan 3.81 a zangon farko na 2024, bayan sun biya harajinsu.

Wannan ya nuna cewa, duk a lokaci irin wannan a 2023, bankunan sun samu karin da ya kai na kashi 108.2 daga cikin Naira tiriliyan 1.83.

  • Li Qiang Ya Halarci Taron Majalisar Shugabannin Gwamnatocin Kasashe Mambobin SCO Karo Na 23
  • Peng Liyuan Ta Taya Murnar Gudanar Da Bikin Bayar Da Lambobin Yabo Kan Bunkasa Ilimin Mata Da ‘Yan Mata Na UNESCO

Wadannan bankunan sha biyu da kamfanin hada-hadar musayar kudi ya zayyano, bayan sun biya harajinsu, sun samu ribar da ta kai ta Naira tiriliyan 3.808 a ranar 30 na watan Junin 2024.

ADVERTISEMENT

Wadannan bankunan sune; GTCO, Zenith Fidelity, UBA, Access Holdings, Stanbic IBTC Holdings, FCMB Group, Wema Bank, FBNH.

Sauran sun hada da; bankin Jaiz Bank, Ecobank sai kuma Sterling Financial Holdings, wadanda bayan sun biya harajinsu, suka samu karin ribar Naira tiriliyan 1.979, ko kuma kashi 108.201, idan aka kwatanta da ribar da suka samu ta Naira tirilyan N1.829 a cikin rabin shekarar 2023.

LABARAI MASU NASABA

Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

Masu fashin baki a fannin hada-hadar bankuna sun sanar da cewa, wadannan bakunan sun samu wannan nasarar ce, saboda samun karin kudin ruwansu da kadarorinsu, wanda hakan ya sanya kudin ruwansu ya karu da kuma yadda takardar Naira ta na tashi tana sauka.

Bugu da kari, idan aka yi dubi a kan ribar da bankin GTCO ya wallafa ya samu a 2024, hakan ya nuna cewa, a bisa tarihi, bayan ya biya harajinsa, ribarsa ta karu zuwa kashi 206.6 wadda ta kai ta Naira tirliyan 1.004, sabanin ribar Naira biliyan 327.40, da ya samu a rabin shekarar 2023.

Shi kuwa bankin Zenith, bayan ya biya harajinsa, ya ayyana ya samu ribar Naira biliyan 727.030, wadda akalla ta karu zuwa kashi 107.51.

Bugu da kari, bankin UBA, bayan ya biya harajinsa, ya samu ribar da kai ta Naira 401.577 biliyan a cikin rabin shekarar 2024.

Shi ma bankin Fidelity, bayan ya biya harajinsa ya samu ribar da ta kai ta Naira biliyan 200.872.

Bakin Access Holdings, ya samu ribar Naira biliyan 348.922, Access Holdings Naira biliyan 202.7.

Hakazalila, Stanbic IBTC Holdings, ya samu ribar Naira bilyan 147, bankin FCMB, ya samu ribar Naira biliyan 64.209.

Bankin Wema, ya samu ribar Naira biliyan 30.565, sai kuma bankin FBNH da ya samu ribar Naira biliyan 411.990, bankin Jaiz, ya samu ribar Naira biliyan 11.562.

Har ila yau bankin ETI, ya samu ribar Naira biliyan 443.513, inda bankin Sterling Financial Holdings, ya samu ribar Naira 17.346.

Bankuna
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Shugaban Miyetti Allah, Bodejo Ya Karyata Zargin Halatta Kudin Haram A Zaman Kotu
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kafa Cibiyar NIPHID: NCDC Ta Yi Kuskuren Fahimtar Ƙudirin Dokar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ƙungiyar Kansilolin APC Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Idan Ba A Daina Zargin Sanata Yari Ba

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Tattalin Arziki

Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar

July 11, 2026
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN
Tattalin Arziki

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

June 27, 2026
Gwamnatin Tarayya, Bankin Duniya Da Cibiyar IITA Za Su Bunkasa Noma Ta Fasahar Zamani
Tattalin Arziki

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

June 26, 2026
Next Post
An Kaddamar Da Bikin Watsa Jerin Shirye-shiryen CMG A Rasha

An Kaddamar Da Bikin Watsa Jerin Shirye-shiryen CMG A Rasha

LABARAI MASU NASABA

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026
Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

July 14, 2026
Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

July 14, 2026
CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.