ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, November 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fasa Kwaurin Fetur: Nijeriya Ta Yi Asarar Biliyoyin Naira – Kwastam

by Khalid Idris Doya
1 year ago
Nijeriya

Shugaban hukumar Kwastam, Bashir Adewale Adeniyi, ya ce Nijeriya ta yi asarar biliyoyin nairori kan annobar fasa kwaurin man fetur.

Adeniyi ya shaida hakan ne a ganawarsa da ‘yan jarida a Yola ta Jihar Adamawa a ranar Litinin.

  • Yaushe Za A Kawo Karshen Karancin Man Fetur?
  • Xi Ya Ba Da Amsa Ga Wasikar Farfesan Jami’ar Tsinghua

Ya ce, haramtattun kasuwancin mai da ya janyo rashin daidaiton farashi a tsa-kanin Nijeriya da makwabtanta ya kai intiha.

ADVERTISEMENT

“Halin da ake ciki ya yi muni matuka. Masu fasa kwauri na amfani da mabam-bantan farashi domin samun riba mai tsoka, tare da dakile kasar daga samun kudaden shiga,” ya shaida.

A cewarsa, domin dakile wannan ta’asar, Kwastam ta kaddamar da rundunar ta musammam mai suna ‘Whirtwing’, inda suka cafke sama da litar man fetur sama da 150,950 da darajar kudinsa ya kai na naira miliyan 105.9 a cikin makwanni bi-yu kacal.

LABARAI MASU NASABA

MACBAN Ta Nemi Amurka Ta Cire Sunanta Daga Jerin Waɗanda Ta Ƙaƙabawa Takunkumi

Bai Dace Adalci Ya Zama Na Sayarwa Ba – Tinubu Ga Alƙalai 

Ya lura kan cewa man da suka cafke na daga cikin irin biliyoyin da Nijeriya ke tafka asara kan masu gudanar da kasuwancin mai ta barauniyar hanya, sai ya yi gargadi da cewa, “Ba su ci gaba da wannan aikin za su dandani kudarsu.

“Muddin ba a tashi tsaye aka dakile wannan mummunar annobar ba, zai kara da-gula mana musayar kudaden kasashen waje, lafta karin kalubale ga tatalin arzi-kinmu da kuma karuwar aikace-aikacen da ba su kan ka’ida.”

Duk da hakan, ya bayar da tabbacin cewa, hukumar ta sha damarar dakile masu gudanar da haramtattun kasuwanci da kuma dawo da martabar man kasar Nijer-iya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Labarai

MACBAN Ta Nemi Amurka Ta Cire Sunanta Daga Jerin Waɗanda Ta Ƙaƙabawa Takunkumi

November 17, 2025
Tinubu
Manyan Labarai

Bai Dace Adalci Ya Zama Na Sayarwa Ba – Tinubu Ga Alƙalai 

November 17, 2025
Kakakin Majalisar Taraba Da Ƴan Majalisa 15 Sun Fice Daga PDP Zuwa APC
Manyan Labarai

Kakakin Majalisar Taraba Da Ƴan Majalisa 15 Sun Fice Daga PDP Zuwa APC

November 17, 2025
Next Post
Gwamnatin Kano Ta Bude Makarantun Da Ganduje Ya Rufe

Gwamnatin Kano Ta Bude Makarantun Da Ganduje Ya Rufe

LABARAI MASU NASABA

An Sanya Hannu Kan Yarjejeniyoyin Cinikayya Na Biliyoyin Kudi Yayin Baje Kolin CHTF Na Kasar Sin

An Sanya Hannu Kan Yarjejeniyoyin Cinikayya Na Biliyoyin Kudi Yayin Baje Kolin CHTF Na Kasar Sin

November 17, 2025

MACBAN Ta Nemi Amurka Ta Cire Sunanta Daga Jerin Waɗanda Ta Ƙaƙabawa Takunkumi

November 17, 2025
Tinubu

Bai Dace Adalci Ya Zama Na Sayarwa Ba – Tinubu Ga Alƙalai 

November 17, 2025
Tsohon Firaministan Japan Ya Soki Kalaman Takaichi Dangane Da Batun Yankin Taiwan

Tsohon Firaministan Japan Ya Soki Kalaman Takaichi Dangane Da Batun Yankin Taiwan

November 17, 2025
Kakakin Majalisar Taraba Da Ƴan Majalisa 15 Sun Fice Daga PDP Zuwa APC

Kakakin Majalisar Taraba Da Ƴan Majalisa 15 Sun Fice Daga PDP Zuwa APC

November 17, 2025
Hakimi, Osimhen Da Salah Ƴan Wasan Da Ke Takara A Ƙyautar Gwarzon Afrika

Hakimi, Osimhen Da Salah Ƴan Wasan Da Ke Takara A Ƙyautar Gwarzon Afrika

November 17, 2025
Tsohuwar Firaministan Bangaladesh Sheikha Hasina,

An Yanke Wa Tsohuwar Shugabar Bangladesh Hukuncin Kisa

November 17, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Ɗalibai Ƴan Mata, Sun Kashe Mataimakin Shugaban Makaranta A Kebbi

Ƴan Bindiga Sun Sace Ɗalibai Ƴan Mata, Sun Kashe Mataimakin Shugaban Makaranta A Kebbi

November 17, 2025
Mutane 42 Sun Mutu A Wani Hatsarin Tankar Dizal Da Motar Masu Umrah A Hanyar Makka

Mutane 42 Sun Mutu A Wani Hatsarin Tankar Dizal Da Motar Masu Umrah A Hanyar Makka

November 17, 2025
Ba Mu Samu Labarin Kai Wa Laftanar Yerima Hari Ba – Ƴansanda

Ba Mu Samu Labarin Kai Wa Laftanar Yerima Hari Ba – Ƴansanda

November 17, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.